Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Babban alkali da ya samu karin girma zuwa Kotun Koli, Shagbaor Ikyegh ya rasu a jiya kwana daya da karin girman a birnin Makurdi da ke jihar Benue.
Wasu tsagerun yan bindiga sun jikkawa jami'ai da yan wasa yayin da suka kai hari kan tawagar ƴan wasan kungiyar kwallon ƙafa ta jihar Ondo, Sunshine Stars.
Muhammadu Sanusi II ya yi wa al’umma ta’aziyyar rayukan da aka rasa a Kaduna., ya ce suna fata hukumomi za su yi bincike da kuma da kuma daukar matakai.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce gwamnatinsa za ta hukunta duk wanda aka gano yana da hannu a tashin bama-bamai a kauyen Tudun Biri da ke jihar Kaduna.
Babbar Kotun Tarayya ta yi hukunci kan shari'ar dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP a Kogi, Murtala Ajaka da Gwamna Yahaya Bello inda ta ce tararsa miliyan 500.
An rawaito cewa Anas ya kashe abokinsa a watan Yunin shekarar 2017 bayan rikici ya barke tsakaninsa da Mukhtar kan Naira dari. Kotu ta ba da umurnin rataye shi.
Wasu tsagerun yan bindiga sun halaka rayuka yayin da suka kai hari kauyuma huɗu a kananan hukumomin jihar Sakkwato tsakanin ranakun Litinin da Talata.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta nemi malaman addini da su daura damarar yi wa mabiyansu wa'azi kan muhimmancin zaman lafiya a jihar. An fara shirin yanke hukunci.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya sauka a filin jirgin sansanin sojin sama da ke Mando domin zuwa ta'aziyya kan harin bama-baman soji.
Labarai
Samu kari