'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
Tsohon jami'in DSS Dennis Amachree ya ce nadin Isa Pantami ya bayyana gibin tantance tsaro, yana zargin siyasa ta rinjayi shawarwarin hukumomin tsaro.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya bayyana cewa akwai bukatar amfani da shugabanci na gari domin shawo kan matsalar rashin tsaro a Arewa maso Yamma.
Malam Ibrahim Khalil ya ce mafi ƙarancin sadaki a yanzu, Naira dubu ashirin, ₦20,000. Sai dai malamin bai kawo hujjojin yadda ya cin ma lissafin ba.
Babban birnin tarayya Abuja ya cika ya tumbatsa da manyan jaruman masana'antar Kannywood yayin da aka yi shagalin bikin nada Ali Nuhu mukami a hukumar fina-finai.
Majalisar dattawan Najeriya ta ce a bayanan da ta samu, birnin tarayya Abuja na fuskantar barazana duba da yanayin yadda tsaro ke ƙara taɓarɓarewa a wasu yankuna.
Fitaccen mai sarautar gargajiya, Oba Akanbi na Iwo ya yi alfahari kan 'yan bindiga inda ya ce babu yadda suka iya da shi ganin yadda girman kujerarsa ta ke.
Kanada ta yarda ta taimakawa Jihar Kano domin magance matsalolin kiwon lafiya, ilmi da sauransu. Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi bayanin makomar zamansa da jakadan.`
Rahotanni sun bayyana cewa zanga-zanga ta kuma ɓarkewa a jihar Neja kwana biyi bayan wadda aka yi a Minna, babban birnin jihar kan tsadar rayuwada ake fama.
Mutane sun shiga tashin hankali a jihar Nasarawa bayan da wasu 'yan bindiga suka kashe jami'an soji uku da 'yan banga biyu a kauyen Umaisha, karamar hukumar Toto.
Yan bindiga sun saki bidiyon 'yan mata 63, ciki har da wata amarya, kawayenta da 'yan uwanta da suka sace a karamar hukumar Sabuwa, jihar Katsina.
Labarai
Samu kari