A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari ya yi bayani game da wasu kungiyoyi da suka hana gwamnatinsu rawar gaban hantsi.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari ya yi bayani game da wasu kungiyoyi da suka hana gwamnatinsu rawar gaban hantsi.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Daga 29 ga watan Mayu zuwa yanzu, Bola Ahmed Tinubu ya tsige wasu daga cikin shugabannin gwamnatin tarayya da ya iske a ofis da Muhammadu Buhari ya bar mulki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tura sakon ta'aziyya ga iyalan marigayi, Sheikh Giro Argungu wanda ya rasu a jiya Laraba 6 ga watan Satumba a jihar Kebbi.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya ƙaddamar da rabon kayan tallafin abinci ga al'ummar jihar domin rage musu raɗaɗin cire tallafin man fetur da aka yi.
Wani matashi dan Najeriya ya gina gida uku bayan ya yi nasara a sana’ar siyar da ayaba da ya fara shekaru hudu da suka gabata da kusan N100k. Ya ba da mamaki.
Kwanan nan Abba Kabir Yusuf ya hadu da wani matashi a Kano. Yusuf Sulaiman Sumaila ya maida N328,115.75 da aka tura cikin asusun mahaifinsu wanda ya rasu a 2022
Rundunar 'yan sanda ta cafke wani matashi kan zargin kulle mahaifansa a daki tare da tafka musu mummunan sata, abin da ya sata har da mota da wayoyin salula.
Alƙalan kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ba su ji daɗin yadda lauyoyin Peter Obi na jam'iyyar Labour Party suka kasa kawo hujjoji a gaban kotu ba.
Atiku Abubakar da Peter Obi daga jam'iyyun PDP da Labour za su daukaka kara bayan hukuncin kotun kararrakin zaben shugaban kasa a Abuja bai yi musu dadi ba.
Wani dan Najeriya ya garzaya dandalin TikTok don shawartan mazajen da ke tafiya turai suna barin matayensu a gida. Bidiyon ya haddasa cece-kuce daga jama’a.
Labarai
Samu kari