'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
Tsohon jami'in DSS Dennis Amachree ya ce nadin Isa Pantami ya bayyana gibin tantance tsaro, yana zargin siyasa ta rinjayi shawarwarin hukumomin tsaro.
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi, ta bayyana cewa ta samu nasarar gano wasu tarin muggan makamai da aka ɓoye a ƙaramar hukumar Ningi da ke jihar.
Wani lauya, Eze Agala, ya rasa rayuwarsa bayan ya yanke jiki ya faɗi sumamme, aka garzaya da shi asibiti amma rai ya yi halinsa a Fatakwal, babban birnin Ribas.
Alkali ya yanke hukuncin biyan tarar N20 ko daurin shekaru 3 a babban kotun jihar Gombe ga Matar ta hada kai da Mohammad Babayo Maina domin karbar N3m.
Gwamnaton tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta shirya karya farashin kayan abinci a kasar nan don talaka ya huta.
Hukumar Jami'ar jihar Kano, ta Aliko Dangote da ke Wudil ta dauki mataki kan wani lakcara da ya hukunta dalibai a cikin aji tare da saka su tsallen kwado.
Sabastian Pinera, tsohon shugaban ƙasa na tsawon zango biyu a ƙasar Chile ya riga mu gidan gaskiya yana da shekara 74 a duniya sakamakon hatsarin helikwafta.
Wata kungiya a jihar Kano, 'Yan Dangwalen Kano" ta rubuta wasika zuwa Majalisar jihar kan sake duba masarautun jihar da kuma neman a mayar da Sunusi Lamido.
An ji cewa Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da cewa za a biya ma’aikata N10, 000 a rage radadin tsadar fetur. NLC ta ce wannan ya yi kadan a halin da ake ciki.
Sanata Ben Bruce ya ce a koma amfani da Glo domin kiran waya da hawa yanar gizo. Idan ba mu yi wadannan abubuwa uku ba, sai mu zo wata rana za a ji $1 za ta N5000.
Labarai
Samu kari