Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Wata zanga-zanga ta sake barkewa a Abuja yayin da wasu mazauna birnin tarayya suka yi tururuwa don adawa da masu neman a tsige Nyesom Wike daga kujerar minista.
An tsinci gawar wata budurwa bayan ta je dakin otel domin shakatawa tare da saurayinta. Saurayin budurwar ya yi batan dabo bayan aukuwar lamarin.
Ireti Kingibe, ministar babban birnin tarayya, ta balbale Nyesom Wike, ministan Abuja da fada a cikin wani bidiyo, kan ayyukan da ta ce ba zai amfani jama’a ba.
Gwamnatin jihar Zamfara a karkashin jagorancin Gwamna Bello Matawalle ta sannar da kwato motoci 50 daga hannun tsohon gwamnan jihar Bello Matawalle.
Kasar Amurka ta shawarci Najeriya kan horas da dakarun sojinta wajen amfani da fasahar Artificial Intelligence (AI) yayin kai hare-hare, don dakile harin kuskure.
Abba Kabir Yusuf ya kawo karshen rade-radin da ke yawo a kan Abdullahi Baffa Bichi. Sannan Sanusi Dawakin Tofa ya tashi daga Sakataren yada labarai a gwamnatin Kano.
Wata matashiya yar Najeriya ta ba da labarin yadda take fafutukar rayuwa bayan ta siyar da kayan shagonta a Najeriya sannan ta koma Spain. Ta zama manomiya.
Jami'an hukumar NDLEA sun yi musayar wuta da yan bindiga bayan sun yi musu kwanton bauna a wani daji a jihar Edo. Daga cikin jami'an an yi masa tiyata.
Kamfanin Amurka mai sarrafa Pampers, Always, Oral B, Ariel, Ambi-pur, SafeGuard, Olay da Gillette ya sanar da daina aiki a Najeriya. Kamfanin ya koka da halin kasar.
Labarai
Samu kari