Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Rundunar 'yan sanda a jihar Borno ta cafke wasu mutane shida kan zargin yunkurin sace taragon jirgin kasa a Maiduguri babban birnin jihar a yau Asabar.
Wasu 'yan bindiga sun kai farmaki kan wata motar bas ta fasinja a jihar Benue inda su ka yi ajalin mutum daya tare da raunata wasu mutane guda biyu a wani sabon hari
Majalisar wakilai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta kafa hukuma da za ta kula da kuma kayyade farashin kayayyaki a kasar yayin da ake cikin matsi a Najeriya.
Mun tattaro kayan da CBN za ta iya ba ‘dan kasuwa kudi domin ya kawo su. Haramcin ya shafi tumatur, masara, ganye, man gyada ko kuma takin zamani daga kasashen waje.
Gambo Haruna, wata bazawara da mijinta ya mutu shekaru shida da suka gabata bayan fama da rashin lafiya, tana sana’ar tura baro domin ciyar da yaranta shida.
Wata mata ta nuna rashin tausayi tsantsa bayan kona dan kishiyarta da dutsen guga kan zargin daukar Naira 200 a karamar hukumar Calabar da ke Kuros Ribas.
Ibrahim Abubakar, shugaban kamfanin Shariff Agric and General Service, ya shiga hannun jami'an Hukumar EFCC bayan ya kashe N57.5m da aka tura bakinsa bisa kuskure.
Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin biyan basukan watanni takwas da matasan shirin N-Power ke binsu inda ta yi alkawarin fara biya nan ba da jimawa ba.
Jami'an rundunar yan sandan jihar Ogun sun yi nasarar kama wani mutum kan zargin sace buhun shinkafa 47 mallakin uwar dakinsa a yankin Ijebu da ke jihar.
Labarai
Samu kari