'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno. Bam din ya jawo asarar rayukan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba, bayan ya tarwatse.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno. Bam din ya jawo asarar rayukan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba, bayan ya tarwatse.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Kwamishinan yan sandan Kano, CP Muhammed Hussaini Gumel, ya ce dakarun rundunar yan sanda sun samu nasarori masu dumbin ya kananan hukumomi 44 a jihar.
Ficewar manyan kamfanoni yana ba shugaban kasa ciwon kai. Dr. Alausa ya yi maganar yunkurin da ake yi da kuma cigaba da aka samu a wajen yaye ma’aikatan jinya
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da biyan kudin karatun daliban da ke karantar ilmin da ya shafi karatun lafiya a Borno.
Hukumar yaki da masu yi wa kasa ta'annati (EFCC) ta gayyaci manyan jami'an kamfanin Dangote zuwa Abuja, a cigaba da binciken da take kan badakalar canji.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa hangensa na cimma tattalin arziki mai girma a Najeriya zai shiga haɗari idan tsaro bai samu ba.
Ministar jin kai da yaki da fatara, Dakta Betta Edu, ta yi martani kan badakalar cin hancin N3bn a hukumar NSIPA. Ministar ta nesanta kanta daga badakalar.
Hedikwatar tsaro ta ƙasa DHQ ta bayyana dumbin nasarorin da rundunar sojin Najeriya ta samu a hare-haren kwantan ɓauna da samame kan yan ta'adda a mako ɗaya.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, zai yi rabon babura ga jami'an tsaro na yan sanda da na yan sandan farin kaya a Kano.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gargaɗi manyan hafsoshin tsaro da masu tattara bayanan sirri cewa gwamnatinsa ba zata yarda da gazawa a matsayin wani zabi ba.
Labarai
Samu kari