Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Mambobin Kungiyar Manyan Ma’aikatan Jami’o’in Najeriya (SSANU) da Kungiyar Ma’aikatan da Basa Koyarwa (NASU) sun yi barazanar tsunduma yajin aikin.
Kungiyar kare martabar al'adun gargajiya ta Kano (KACDA) ta yi kira ga gwamnatin jihar Kano da ta rushe masarautun Rano, Gaya, Bichi da Karaye akan wasu dalilai.
Fursunoni a gidan gyara halin Jos, babban birnin jihar Filayo, sun nuna turjiya. Sun gudanar da zanga-zanga yayin da ake fama da tsadar rayuwa a Najeriya.
Rundunar sojin Najeriya ta gargadi Sunday Adeyemo wanda aka fi sani da Igboho kan irin kalaman da ya ke yi tun bayan dawowa Najeriya a ranar 22 ga watan Faburairu.
Gwamnatin Najeriya ta ci Binance tarar $10b bayan kama kamfanin da aika laifukan da taimaka wajen faduwar darajar Naira tare da jawowa kasar asara mai yawa.
Bayan Malam Aminu Daurawa ya yi murabus daga kujerarsa, jigon APC, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi martani kan lamarin inda ya ce abin da ya fada ya tabata.
Bashir Ahmad ya ce Gwamna Abba ya kwancewa Hisbah zani a kasuwa, shi ya sa Daurawa ya ajiye aikinsa. Ya ce bai kamata Abba ya fadi laifin Hisbah a bainar jama'a ba.
Yayin da ake shan fama da tsadar abinci a Najeriya, Gwamnatin Tarayya ta yi magana kan lokacin da za ta fara rabon kayan hatsi na tan dubu 42 a jihar Neja
Wata karamar yarinya ta mutu yayin da aka kwantar da mutum hudu a asibitin koyarwa na LAUTECH, bayan cin tuwon alabo a yankin Temidire Atoyebi da ke Oyo.
Labarai
Samu kari