Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Gwamna Lawal Dauda na jihar Zamfara ya jagoranci taron majalisar tsaron jihar inda ya buƙaci hukumomin tsaro su tashi tsaye kuma su ƙara dankon haɗin kai.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya sha alwashin ganin bayan ƴan bindigan da suka addabi jiharsa da kai hare-hare kan mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba.
Wani magidancin ya ki karbar yaron da tsohuwar matarsa ta haifa, yana ikirarin dan ba nashi bane, sakamakon gwajin asibiti da ya nuna ba ta juna biyu kafin su rabu.
Wata matashiya yar Najeriya ta fallasa wani faston bogi bayan ya ki bata cikon kudinta N100k. Budurwar ta yi karyar kurumta a shirin mu’ujiza na bogi.
Wani Farfesan Najeriya, ya nuna halin dattakon, bayan da ya mayar da sama da naira miliyan daya da makarantar NDA ta tura masa bisa kuskure. Ya samu shaidar kwarai.
Ƴan ta'addan Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno wanda ya yi sanadiyyar salwantar da rayukan wasu manyan kwamandojin CJTF guda biyu da wasu mutum huɗu.
Matawalle ya ce lokacin shugaban kasa ya ba su umurnin zuwa Zamfara don tattauna wa kan sace daliban Gusau, Gwamna Lawal ya tsallake ya bar kasar.
Tsohon Gwamnan Zamfara, Bello Muhammad Matawalle ya ce hana Dauda Lawal Dare hanyar da zai soke miliyoyin kudi ne ya fara hada shi fada da shi da yake Gwamna.
Jigon jam'iyyar APC mara lafiya Frank Kokori ya koka kan yadda ciwonsa ya tu tsanani kuma ya kasa samun taimako domin ya yi jinyar yadda ya da ce.
Labarai
Samu kari