Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
A cikin jihohin Najeriya 36 da ake da su, akwai wadanda suka fi sauran yawan fadin kasa. Daga ciki mun tattaro muku jihohi 13 wadanda suka fi yawan fadin kasa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir ya ja hankalin mukarrabansa da jami'an tsaro da su mutunta al'ummar da ke nuna wa gwamnatinsu kauna a ko da yaushe.
Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da wasu sufetocin yan sanda uku tare da sace makamansu a garin Ohoror da ke karamar hukumar Ughelli ta arewa, jihar Delta.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama masu adaidaita sahu kimanin 52 a sassa daban-daban na jihar bisa aikata ayyukan badala da suka hada da askin banza.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka miyagun yan ta'dda 10 a wani samame da suka kai a yankin Arewa maso Yamma. Sun kuma cafke shugaban yan bindiga.
Shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Asabar, ya yanke shawarar halartan bikin rantsar da sabon gwamnan Kogi, Usman Ododo ta yanar gizo daga kasar Faransa.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya gargadi masu yi wa masu garkuwa da mutane, yan bindiga da sauran miyagu leken asiri a Abuja da su tuba ko su mutu.
Yan sandan Najeriya reshen jihar Katsina sun yi nasarar dakile wani hari da wasu 'yan bindiga suka so kawowa garin Dandume inda suka kashe daya cikinsu.
Wani magidanci, Mista Aku Bakari ya maka matarsa, Mary, gaban wata kotun gargajiya da ke yankin Nyanya yana zarginta da ba coci fifiko sama da shi.
Labarai
Samu kari