Ta Faru Ta Kare: Shugaba Tinubu Ya Rattaba Hannu kan Sabuwar Dokar Zabe

Ta Faru Ta Kare: Shugaba Tinubu Ya Rattaba Hannu kan Sabuwar Dokar Zabe

Abuja - Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu kan kudurin dokar zaɓe ta shekarar 2026 (wacce aka sabunta daga dokar ta 2022) domin ta zama doka a hukumance.

Sani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa. Sani yana da shekaru sama da biyar a aikin jarida.

Wannan mataki ya biyo bayan amincewa da kudirin dokar da Majalisar Dokoki ta Ƙasa ta yi a ranar Talata, bayan kwashe watanni ana tattaunawa da muhawara a kai.

Ana kallon sabuwar dokar, wacce ta soke dokar zaɓe ta shekarar 2022, a matsayin wani yunƙuri na ƙara gyara tsarin zaɓen ƙasar gabanin babban zaɓen 2027 mai zuwa, in ji rahoton Channels TV.

Akwai ƙarin bayani nan gaba...

Asali: Legit.ng

Authors:
Sani Hamza avatar

Sani Hamza (Hausa Editor) Sani Hamza ma'aikaci ne da ya yake da gogewa a aikin jarida. Ba fassara labarai da wallafasu a yanar gizo kadai ba, Sani yana da kwarewa a aikin rediyo da talabijin. Ya kuma shafe shekaru 8 a masana'antar fina-finai da dab'i. Imel: sanihamzafuntua@gmail.com