![Bola Tinubu ya gano masu ɗaukar nauyin zanga zanga, ya faɗawa matasa gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/471b62a9eebc0ce4.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayyar Najeriya
![Bola Tinubu ya gano masu ɗaukar nauyin zanga zanga, ya faɗawa matasa gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/471b62a9eebc0ce4.jpeg?v=1)
![Zanga zanga: Shugaba Tinubu ya sanya labule da gwamnonin APC, an samu bayanai](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bb0a5c0eac49ec2a.jpeg?v=1)
![Hedkwatar tsaro ta jero mutanen da ake shirin kai wa hari a lokacin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b71f2e79dccf40a6.jpeg?v=1)
!["Mun gano wata maƙarƙashiya," Sojoji sun aika saƙo ga masu shirin yin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/42ba92127e1d7df9.jpeg?v=1)
![Gwamnoni da wasu ministoci sun fara koƙarin hana matasa zanga zangar da suke shirin yi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1b9569b280298185.jpeg?v=1)
![Gwamnoni sun shiga taro a Abuja ana shirin zanga zanga, an gano abubuwa 3](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2c317fbdf240f462.jpeg?v=1)
![Tinubu: Fitaccen Sarki ya aika muhimmin saƙo ga matasa masu shirin yin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/226f942b3a1546b1.jpeg?v=1)
Sarkin Benin wanda ake kira da Oba na Benin, Oba Ewaure II ya i kira ga matasan da suka shirya yin zanga zanga a watan Agusta su ba Tinubu lokaci.
![Gwamnatin Tinubu ta bayyana dalilin da ya sa ba ta son a yi zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/532d336a057b4c6b.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ko kadan bata son matasa su gudanar d azanga-zanga a fadin kasar nan, saboda wasu za su iya tayar da rikici a kasa.
![Gwamnatin Tinubu ta fadi hanyar magance zanga zangar da ake shirin yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/944d4236ee5c1036.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga masu shirin gudanar da zanga-zanga a fadin kasar nan da su kwantar da hankulansu. Gwamnatin ta ce a kara mata lokaci.
![Kasafin N6.2tr: Yadda Tinubu ya ware wa titin Legas zuwa Kalaba da wasu ayyuka N2trn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cb526061415a6796.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta shirya kashe maƙudan kuɗi kusan N2trn a gina titin Legas zuwa Kalaba da wasu muhimman tituna a faɗin ƙasar nan a kasafin 2024.
![Sakataren Gwamnati ya sa labule da Ministocin Tinubu kan zanga zanga, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2ae3b93e4af00553.jpeg?v=1)
Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume da kusan duka ministoci da mai bada shawara kan tsaron ƙasa, Nuhu Rabadu na ganawa kan shirin matasa na zanga-zanga.
![Shugaba Tinubu ya aike da muhimmin saƙo ga matasa masu shirin yin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bddd88ff5ea329d5.jpeg?v=1)
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya roki matasan Najeriya su janye zanga zangar da duek shirin yi a wata mai zuwa, ya ce zai magance dukkan damuwarsu.
![Abacha: Iyalin tsohon shugaban ƙasa sun yi rashin nasara, kotu ta yi hukunci bayan shekaru 9](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4f364059d144166f.jpeg?v=1)
Iyalan tsohon shugaban ƙasa na mulkin soja, Janar Sani Abacha sun yi rashin nasara a ƙarar da suka maka gwamnatin tarayya kan wasu kadarorinsu da ke Abuja.
![Ministan Tinubu ya tsoma baki a rigimar Dangote da NNPC, an cimma matsaya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/34a61465e7d771be.jpeg?v=1)
Ƙaramin ministan man fetur, Sanata Heineken Lokpobiri, ya shiga tsakanin dambarwar da aka fara da Dangote da cibiyoyin kula da man fetur a Najeriya.
![Bayan an karrama shi, Farfesa Wole Soyinka ya fadi abin da zai yi a kan gwamnatin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e10377b73c350c22.jpeg?v=1)
Shahararren marubuci, Farfesa Wole Soyinka ya bayyana cewa ba zai ce komai a kan salon mulkin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba duk da ya yi alkawarin haka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari