Gwamnatin tarayyar Najeriya
Kungiyar The Citizen Project ta jinjinawa matakan da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da Malam Nuhu Ribadu suka dauka bayan barazanar harin Amurka.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bayyana alaka mai kyau da ya gina da Amurka lokacin da yake jagorantar Najeriya a matsayin shugaban soja.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da takwaransa na kasar Saliyo, Julius Maada Bio, kuma sun tattaunawa muhimman batutuwa da suka shafi tsaro.
Gwamnatin Rasha ta gargadi Amurka kan barazanar da ta yi na kai farmaki Najeriya bisa zargin kisan kiristoci, ta bukaci a mutunta dokokin kasa da kasa.
Tsohon malamin jami'ar UNILAG, Farfesa Lai Olurodeya ce Amurka da Shugaba Donald Trump na jin haushin Najeriya saboda ta dauko hanyar dogaro da kanta.
Ministan noma Abubakar Kyari ya ce Najeriya na samun ci gaba a tsaron abinci yayin da farashin kayan masarufi ke sauka sakamakon shirye-shiryen gwamnati.
Majalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da nadin Kingsley Udeh (SAN) a matsayin sabon minista bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tura mata wasika.
Kungiyar kwadago ta TUC ta bukaci gwamnatin tarayya ta yi wa yan Najeriya bayani a fayyace kan harajin shigo da man fetur da ake shirin sanya wa a Najeriya
Majalisar dattawa ta yi karatu na biyu ga kudirin neman fara aiki da motoci masu aiki da wutar lantarki. Sanatoci sun ce ba za a bar Najeriya a baya ba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari