
Gwamnatin tarayyar Najeriya







Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa shahararren malamin cocin katolika na Sakkwato, Bishof Mathewa Kuka a matsayin shugaban majalir gudanar na Jami'ar Kachia.

Majalisar Dattawan Najeriya ta musanta ikirarin da Sanata Natasha Akpoti ya yi cewa ana shirye shiryen kama ta da zaran ta dawo Najeriya daga ƙasar Amurka.

Sanata Akpoti-Uduaghan ta ce ana shirin cafke ta da zarar ta duro Najeriya bayan taron IPU, inda ta zargi Akpabio da cin zarafi. Hukumomi na bincike kan zuwanta IPU.

Ministan sadarwa, Mohammed Idris ya ce sauye-sauyen da ake yi suna haifar da sakamako mai kyau, yana mai yabawa hakurin ‘yan Najeriya da kira ga kara addu’o’i.

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa rashin naɗa shi minista ne ya tunzura shi ya bar jam'iyyar APC.

Hukumar jin kai ta NASSCO ta ware talakawa miliyan 68 a jihohin Najeriya 36 da birnin tarayya Abuja domin raba musu tallafi domin yaki da talauci a Najeriya.

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa sun ba jama'a isasshen lokaci amma suka nuna taurin kai, ya jagoranci rusa gidaje a birnin tarayya Abuja.

Amurka ta tallafa wa Najeriya da $763m a 2024, inda aka fi ba da muhimmanci ga kiwon lafiya, tsaro, tattalin arziƙi, ilimi da jin ƙai, kafin dakatar da USAID.

Gwamnatin Bola Ahmad Tinubu ta bayyana karbe ragamar tafiyar da asibitin kwararru na jihar Gombe da ke garin Kumo domin ci gaba da samar da ayyuka na gari.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari