Gwamnatin tarayyar Najeriya
Daniel Bwala ya ce kundin tsarin mulkin Najeriya ya bai wa jama’a damar kare kansu idan suka fuskanci hari, amma mallakar wasu makamai sai da izinin gwamnati.
Tsohon shugaban mulkin soja Janar Yakubu Gowon ya bayyana yadda jami’an da ya amince da su suka shirya juyin mulkin da ya kifar da gwamnatinsa a shekarar 1975.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
Ministan harkokin ma'adanai na Najeriya, Dele Alake ya bayyana cewa an kama daruruwan yan kasashen waje bisa zargin hakar ma'adanai ba bisa ka'ida ba.
Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da shirin motocin CNG da lantarki a Kano domin rage kuɗin sufuri, bunƙasa makamashi mai tsafta da samar da ayyukan yi ga matasa.
Najeriya da Jamus sun ƙulla sabuwar yarjejeniyar haɗin gwiwa kan noma, makamashi, fasaha da bunkasa tattalin arziki tare da tallafin euro miliyan 65.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nuna damuwa kan tsarin hada-hadar kudin da duniya ke amfani da shi, ya ce yana durkusarda kasashen Afirka masu tasowa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari