Gwamnatin tarayyar Najeriya
ICPC ta yi wa Femi Gbajabiamila tambayoyi kan badakalar PFIPC, bayan Adeyemi Adeniyi ya zarge shi da karbar Naira miliyan 400 da neman kashi 48 cikin 100.
Adeyemi Adeniyi ya zargi jami’an Ofishin Kasafin Kudi da sanya hukumar PFIPC cikin kasafin tarayya, yana mai musanta hannu kai tsaye na Femi Gbajabiamila.
Jam'iyyar ADC ta bukaci Shugaba Bola Tinubu ya sauya manufofin tattalin arziki ko ya sauka, tana mai zargin gwamnatin APC da ƙara talauci da yunwa.
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa gwamnatin Bola Tinubu na kara daukar jami'an tsaro, amfani da fasahar zamani da kuma fadada hadin gwiwa don tabbatar da tsaro
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutum uku a kotun tarayya kan zargin hannu a sace dalibai da malamai a Oriire, Oyo, tare da tuhumarsu da laifukan ta'addanci.
Majalisar wakilan Amurka ta fara nazari kan wani kuduri da ke naman dakatar da duk wani tallafi da ksar ke bai wa Najeriya har sai tsafo ya inganta.
A labarin nan, za a ji cewa Amurka ta kara magana game da abin da ta kira kashe kiristoci a Najeriya tare da neman a gaggauta dakile lamarin cikin gaggawa.
Hukumar PSC ta saki sunayen sababbin kuratan yan sanda 50,000 da aka dauka aiki, ta umarci su fara duba sakamakon jarabwa daga daren Alhamis, 16 ga Yulin 2026.
Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Sama ta Najeriya (NCAA) ta dakatar da matukin jirgin saman da ya sauka a kan titi a jihar Delta, ta kwace lasisin aiki.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari