Gwamnatin tarayyar Najeriya
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta bude shafin daukar sababbin ma'aikata karkashin Basic Military Training Course (BMTC) 47/2026 yau Alhamis.
Gwamna Uba Sani ya bai wa Amokachi, Garba Lawal da Babayaro filaye a Kaduna, sannan yana sake gina filin wasa na Ahmadu Bello zuwa matsayin FIFA.
Kwamitin bincike na Majalisar Wakilai ya ce ba a taba kafa kungiyar Presidential Foreign Investment Promotion Council bisa doka ba, ya wanke Femi Gbajabiamila.
Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da shirin “Hire from Nigeria” domin hada kwararrun ’yan Najeriya da masu daukar ma’aikata daga kasashen ketare cikin sauki.
NiMet ta yi hasashen yanayi daban-daban na tsawon kwanaki uku, ciki har da hasken rana, gajimare, tsawa da ruwan sama a sassan kasar daga Litinin zuwa Laraba.
Hukumar TETFund ta bukaci malaman manyan makarantun gaba fa sakandire da du cike bayanansu a shafin sabon zagayen tallafin NRS, ta fadi ranar da za a rufe.
Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa garuruwa 915 na fuskantar hadarin ambaliya a jihohi 19 da Abuja tsakanin 27 ga watan Agusta zuwa 9 ga Satumban 2026.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya samu lambar yabo daga gwamnatin Najeriya saboda kokarinsa wajen tallafa wa mata su dogara da kansu.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari