Gwamnatin tarayyar Najeriya
Fadar Shugaban Kasa ta sanya karfe 5 na yammacin Alhamis, 13 ga Agusta, 2026, a matsayin wa’adin tura ra’ayoyi kan kudirin kafa ‘yan sandan jihohi.
Har yanzu babu wani bayani a hukamance kan binciken da kwamitin Majalisar wakilai ya yi game da yadda aka ƙirkiro hukumar bogi ta PFIPC a gwamnatin tarayya.
Jam'iyyar ADC ta bayyana cewa an shirya makircin kama tsohon gwamna kuma sakataren jam'iyyar na ƙasa, Rauf Aregbesola, dab da zaɓen gwamna ranar Asabar.
Majalisar Sarkin Musulmi ta sanar da Alhamis, 13 ga Agusta, 2026, a matsayin ranar neman jinjirin Rabi’ul Awwal 1448AH, tare da bukatar a kai rahoton gani.
Za a ji yadda masu shirin juyin mulki suka yi niyyar karbe ikon fadar shugaban kasa, filayen jirgin sama, da gidan rediyo ba tare da dafawa ko zubar da jini ba.
Hukumar NiMet ta yi gargadin yiwuwar ambaliyar bazata a jihohi 13 daga 11 zuwa 20 ga watan Agusta 2026, inda ta bukaci jama’a su dauki matakan kariya.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Hukumar NASENI ta tallafa wa mazauna Kabo 1,200 da murhun girki mai tsafta, na’urorin hasken rana, buhun shinkafa da N20,000 domin inganta rayuwa.
Shugaban NRS, Zacch Adedeji, ya ce cire tallafin mai ya taimaka wa tattalin arzikin Najeriya, yana mai cewa kudin tallafin zai iya kai N53 tiriliyan.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari