
Gwamnatin tarayyar Najeriya







Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya rantsar da mambobin majalisar gudanarwa 7 ta ICPC bayan ya sabunta naɗinsu a karo na biyu yau a birnin Abuja.

Babban bankin Najeriya watau CBN ya bi umarnin Kotu, ya amince tsohon N500da N1000 su ci gaba da yawo hannun mutane har zuwa ranar 31 ga watan Disamba, 2023

Kungiyar kwadugo ta kasa watau NLC ta yi barazanar shiga yajin aiki nan da mako ɗaya matukar gwamnatin tarayga ba ta magance karancin naira da ma Fetur ba.

Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa ba bu inda ya hana CBN da Antoni Janar su yi biyayya ga hukuncin Kotun koli kan tsoffin naira .

Babban bankin Najeriya CBN ya ce sabon shirin da ya kawo musanya wa mutanen karakara kuɗin su da sabbi ya zo karshe saboda daman shirin ba na dindindin bane.

Gwamnatin jihar Bayelsa ta bayyana cewa mutane sun shiga kunci da wahalhalun rayuwa sakamakon yanayin aiwatar da sabon tsarin FG na sauya fasalin naira a kasa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari