Fadar shugaban kasa
Za a ji kokarin da Atiku Abubakar suke yi domin ganin Nasir El Rufai ya samu ‘yanci. Suna yin duk abin da za su iya domin ganin tsohon gwamnan ya fito.
Jam'iyyar APC ta kafa majalisar yakin neman zaben shugaban kasa, inda Bola Tinubu ke jagoranta, Abdulaziz Yari a matsayin DG, Hope Uzodimma kuma Sakatare.
FBI ta nemi kotun Amurka ta ba ta damar bayyana a ɓoye dalilin riƙe bayanan binciken Tinubu, tana cewa sakin su na iya tona dabarun tsaro da jefa rayuka a haɗari.
Tinubu ya karɓi Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, a Fadar Shugaban Ƙasa bayan sake zaɓensa, inda ya buƙace shi ya ƙarfafa zaman lafiya da ci gaban jihar.
A labarin nan za a ji cewa jamiyyun siyasa sun fara bayyana matakind a suka dauka bayan INEC ta amince kowa ya fara tallan dan takararsa na zaben 2027.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa ya kafa kwamiti mai dauke da mutum 11 wanda zai jagoranci sabon tsarin da za a fitar a lasar nan na shekaru masu zuwa.s
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon shugaban mulkin soja, Janar Ibrahim Babangida, murnar cika shekaru 85, yana yabawa gudunmawarsa ga Najeriya.
Bola Tinubu ya taya Adeleke murnar lashe zaɓen Osun, ya bukace shi da haɗa kan jama’a, yayin da ya yaba wa INEC da jami’an tsaro kan zaɓe mai inganci.
Sunday Dare ya mayar da martani kan rahoton Amurka da ya soki harkokin kudin Najeriya, ya ce rahoton bai tantance gyare gyaren da gwamnatin Tinubu ke yi ba.
Fadar shugaban kasa
Samu kari