Fadar shugaban kasa
Farfesa Mansur Sokoto ya ce Malaman Musulmi ma sun gana da Bola Tinubu kuma sun faɗa masa gaskiya kan tsaro da matsin rayuwa, bayan kalaman Cardinal Onaiyekan.
Cardinal John Onaiyekan ya ce bishop-bishop sun riga sun isar da saƙonsu ga Tinubu, kuma yanzu abin da suke jira shi ne gwamnati ta inganta shugabanci.
A labarin nan, za a ji yadda ake ci gaba da samun cece-kuce tsakanin Fadar shugaban kasa da dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar.
Kwamitin Shugaban Kasa kan Dokar Tsarin Aikin 'Yan Sanda ya sanar da cewa zai mika kudirin dokar ga Shugaba Bola Tinubu ranar 3 ga watan Satumba, 2026.
Sunday Dare ya soki shugabannin Cocin Katolika kan sukar gwamnatin Tinubu, yana zarginsu da nuna bangaranci tare da kare sauye-sauyen tattalin arzikin shugaban ƙasa.
John Cardinal Onaiyekan ya ce Bola Tinubu ya bayyana wa bishops na Cocin Katolika karara cewa bai amince da ra'ayinsu kan tattalin arziki da tsaron Najeriya ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamantin Oyo ta fara nemo dalilin da yan bindiga su ka samu damar kutsawa har cikin jihar aka sace dalibai da malamansu.
Shugaba Bola Tinubu ya rusa kwamitin sayar da kadarorin gwamnatin tarayya, tare da dora alhakin kula da harkokinsa kan Ministan Shari’a, Lateef Fagbemi.
Fadar Shugasa ta ce wa'adin shekara huɗu da Mr. Peter Obi ya amince da shi zai tauye burin Igbo na shugabancin Najeriya, ta kuma bayyana dalilanta.
Fadar shugaban kasa
Samu kari