
Fadar shugaban kasa







Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya bayyana ribar da ƴan Najeriya suka samu a dalilin sauya fasalin takardun kuɗi da gwamnatin sa tayi duk kuwa da cikas ɗin sa

Lai Mohammed, Ministan Labarai da Ala'adu yace kwato kayayyakin tarihi da kasashen waje suka sace ne nasara mafi girma daya samu a matsayinsa na ministan Buhari

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai, ya sake sakin maganganu ma su zafi kan mutanen fadar shugaban ƙasa, a wannan karon ya ce ya daina yarda da su.

Primate Ayodele, shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual ya yi hasashen cewa akwai wasu tawaga daga arewa da za su hadewa Peter Obi kai don yin waje da shi.

A ci gaba da kokarin shirya zuwa babban zabe nan da mako biyu, shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya kira Bola Tinubu gidansa domin tattaunawa batutuwan zaɓe.

A yau Juma'a, majalisar magabata da masu ruwa da tsaki sun zannan da shugaba Muhammadu Buhari a fadar shugaban kasa don tattaunawa kan wasu abubuwa guda biyu.
Fadar shugaban kasa
Samu kari