Fadar shugaban kasa
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ziyarci mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima domin taya shi murnar sake zama abokin takarar Tinubu.
Shugaba Bola Tinubu ya ki sanya hannu kan wasu kudurori da Majalisar Tarayya ta amince da su, inda ya bayyana cewa kudurorin suna dauke da kura-kurai na tsarin mulki
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ya karyata Peter Obi kan cewa ana barazanar kashe shi. Onanuga ya ce ba gaskiya Obi ya fada ba sam.
Mataimakin shugaban majalisar wakilai, Benjamin Kalu, ya bayyana yadda mutumin da ke ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, ya yaudare shi suka gana.
Batun kirkirar ma'aikatar bogi a karkashin gwamnatin tarayya na ci gaba da daukar hankali yayin da abubuwa ke kara fitowa fili game da wadanda ke da hannu.
Shugaban hukumar PFIPC da ake takaddama a kanta, Adeniyi Adeyemi, ya bayyana cewa ya tattauna da shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila.
Majalisar Dattawa ta fito ta yi magana kan batun amincewa da kasafin kudin N1.3bn na ma'aikatar bogi. Ta bayyana cewa ba ita ce ta sanya kudaden ba.
Wata kungiyar farar hula da ke ayyukan siyasa ta CNPP ta fara kira a sauke manyan jami'an gwamnatin Bola Tinubu kan samar da ma'aikatar bogi a Najeriya.
Fadar shugaban kasa
Samu kari