Fadar shugaban kasa
Shugaba Tinubu ya sallami Wale Edun da Ahmed Dangiwa tare da naɗa Taiwo Oyedele da Muttaqa Darma a matsayin sababbin ministoci a yau 21 ga Afrilu, 2026.
Shugaba Bola Tinubu ya sallami Wale Edun da Ahmed Dangiwa daga muƙaman ministoci a wani gagarumin sauyi da ya faru a yau Talata, 21 ga Afrilu, 2026.
Tsofaffin ƴan sanda sun rufe ƙofar fadar shugaban ƙasa a Abuja yau 20 ga Afrilu, don neman Shugaba Tinubu ya sa hannu kan dokar fitar da su daga tsarin fanshon CPS.
Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC da ke hamayya da gwamnatin tarayya ta ce akwai babbar matsala a shirin dawo da ƴan ta'adda cikin jama'a.
Gwamnatin Najeriya ta musanta zargin karkatar da kuɗaɗen shiga, tana mai cewa fassarar rahoton Bankin Duniya da aka yi ba daidai ba ne a yau 19 ga Afrilu, 2026.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu a kasafin kudin 2026, wanda aka yi kiyasin zai lakume fiye da Naira tiriliyan 68, ya tsawaita na 2025.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa baya jin tsoro game da zaben 2027 sabanin abubuwan da ake fada. Ya soki 'yan ADC kan taron da suka yi.
Fadar shugaban kasa ta yi wa Atiku Abubakar martani kan cewa zai fito takara a zaben 2027. Ta ce dole Tinubu ya yi shekara 8 kamar Muhammadu Buhari.
Fadar shugaban kasa
Samu kari