Fadar shugaban kasa
Fadar shugaban kasa ta sanar da sallamar Saidu Mohammad daga matsayin shugaban NMDPRA daga aiki a daidai lokacin da yake halartar taro a kasar Jamus.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ba z ata daina ciyo bashi ba matukar akwai bukatar hakan, ya ce karbo aron kudi ba aibu ba ne.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettim ya yi kira ga 'yan takara a APC da su hakura idan ba su yi nasara ba a zaben fitar da gwani da za a yi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa makiyansa na kokarin kayar da shi a zaben 2027 ta hanyar amfani da matsalar tsaro amma ya tsaya tsyain daka.
Tsohon ministan lantarki, Adebayo Adelabu ya karyata rahoton da wasu kafafen yada labarai suka wallafa cewa ya yi murabus ba tare da izinin Shugaba Bola Tinubu ba.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Taiwo Oyedele ya kama aiki a matsayin Ministan Kuɗi da Tattalin Arziƙi yau 24 ga Afrilu, 2026, inda ya zayyana hanyoyin sauƙaƙa haraji da haɓaka tattalin arziƙi.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Fadar shugaban kasa
Samu kari