Fadar shugaban kasa
Hadimin shugaban kasa, Dada Olesegun ya bukaci yan Najeriya su rika bincike da tantance labari, yana mai cewa musanta zargin Tinubu ya sauya addini.
Shugaba Bola Tinubu ya ce wahalar tattalin arziki na raguwa yayin da ya taya Musulmi murnar Babbar Sallah tare da yin magana kan tsaro da gyaran ƙasa.
Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya dauko hanyar cigaba wajen gina kasa bayan nasarar 2023 kuma ba za su bar yan adawa su mayar da kasa baya ba a 2027.
Fadar shugaban kasa ta musanta rade-radin cewa shugaban kasa, Bola Tinubu, na shirin sauya sunan Najeriya zuwa “United States of Nigeria” tare da soke dokar Shari’a.
Fadar shugaban kasa ta sanar da nadin Farfesa Segun Aina a matsayin wanda zai maye gurbin shugaban hukumar JAMB mai barin gado, Farfesa Ishaq Oloyede.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Farfesa Segun Aina a matsayin sabon shugaban JAMB domin maye gurbin Farfesa Is-haq Oloyede bayan karewar wa’adinsa a 2026.
Daniel Bwala ya ce kundin tsarin mulkin Najeriya ya bai wa jama’a damar kare kansu idan suka fuskanci hari, amma mallakar wasu makamai sai da izinin gwamnati.
Kashim Shettima ya bayyana yadda wasu mutane suka fadawa Bola Tinubu cewa yana shirin kashe shi domin karbar mulki bayan sun hau gwamnati a shekarar 2023.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya bayyana cewa rikicin tsige tsohon kakakin majalisar Lagos, ya kusa haddasa rasa mukaminsa.
Fadar shugaban kasa
Samu kari