Majalisar dattawan Najeriya
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yana tattaunawa da shugaban majalisar dattawa awanni kadan kafin INEC ta sahale a fara kamfen a hukumance.
Samaila Abdu Sulaiman ya waiwayi talakawan mazabarsa, ya yi rabon miliyoyin kudi ga mata da dattawa. Dujjiman Zazzau ya kashe miliyoyin daf da za a fara kamfe.
Ma’aikatar Kudi ta ce rashin bayanan NNPCL da NUPRC ya hana ta amsa tambayoyin NEITI kan biliyoyin daloli, ciki har da bashin dala biliyan 3 da kudaden NLNG.
A labarin nan za a ji cewa Sanatocin Arewa sun mika bukatarsu ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da ta jihar Neja kan ambaliyar Shiroro da ke salwantar da rayuka.ss
Deji Adeyanju ya bukaci Amurka, Birtaniya da Canada su kakaba wa Sanata Francis Fadaunsi takunkumi kan zargin barazanar kisa ga mambobin Accord Party a Osun
Za a ji cewa Malam Bashir Ahmad ya kalubalanci batun samun kuria 16 a zaben 2022, yana mai cewa magudi aka yi, kuma zai bayyana gaskiya a lokacin da ya dace.
A labarin nan, za a ji cewa Adeniyi Adeyemi ya roki majalisa a kan wasu bukatunsa biyu kafin a titsiye shi wajen binciken yadda ya kafa hukumar bogi a Najeriya.
Majalisar Dattawa ta bayyana cewa an ware Abuja daga tsarin 'yan sandan jihohi saboda FCT ba ta da gwamna ko Majalisar Jiha kuma tana ƙarƙashin gwamnatin tarayya.
Sanatocin yankin Arewa sun yabawa Tinubu da hukumomin tsaro bayan kubutar da mutanen Woro, tare da kira ga jama'a su ci gaba da ba da sahihan bayanai.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari