Majalisar dattawan Najeriya
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya aika wa majalisar wakilai bukatar a gaggauta gyara kundin tsarin mulkin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar tarayya Hon Alhassan Ado Doguwa ya bayyana salon mulkin marigayi Muhammadu Buhari da yan Najeriya suka rasa a yanzu.
‘Yan adawa suna da ‘yan majalisa kusan 20 ne kadai a cikin 109. NDC tana da sanatoci yayin da wasu jam’iyyun adawa - APM da Accord suke da 1, mun tattaro su a nan.
Abubakar Cika Adamu cike yake da da-na-sani saboda kujerar Majalisar tarayya da ya rike na shekaru 4. Dama shi tun farko mutane ne suka saya masa fam a 2015.
Shugaba Bola Tinubu ya ƙi rattaba hannu kan kudurori biyu da Majalisar Tarayya ta zartar, yana mai cewa suna ɗauke da kura-kurai da suka saɓa wa kundin tsarin mulki.
Shugaba Bola Tinubu ya ki sanya hannu kan wasu kudurori da Majalisar Tarayya ta amince da su, inda ya bayyana cewa kudurorin suna dauke da kura-kurai na tsarin mulki
Legit Hausa ta hada rahoto kan matakan da za a bi kafin kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya. Dole majalisa za ta amince da shi sannan shugaban kasa ya sa hannu.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Godswill Akpabio ya yi yakinin cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai yi nasara a bar 'yan adawa da kiran an murde zabe.
A labarin nan, Solomon Dalung ya fadi abin da ya fada wa ‘yan majalisa lokacin da suka nemi ya biya su cin hancin N200m har suka shafa masa lafiya.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari