Majalisar dattawan Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya kai ziyara ta musamman ga dakataccen sanatan Bauchi ta Tsakiya, Abdul Ningi ranar Litinin.
Gwamnan Ribas ya kuma fuskantar sabuwar matsala bayan da majalisar jihar ta bijirewa umarnin babbar kotuna jihar tare da rattaba hannu kan dokar kananan hukumomi.
Hukumar kula da wutar lantarki ta kasa (NERC) ta ce babu tabbas gwamnati za ta dao da tallafin lantarki saaboda har yanzu gwamnaati ba ta gama biyan bashin baya ba
Allah ya yi wa tsohon sanatam jihar Kwara, Rafiu Adebayo Ibrahim rasuwa bayan fama da gajeruwar rashin lafiya yana da shekaru 57 a duniyam Gwamna ya yi ta'aziyya.
Yayin da ake jimamin rasuwar Sanata Rafiu Ibrahim, an sanar da mutuwar mahaifin Sanata Sadiq Umar da ke wakiltar Kwara ta Arewa a Majalisar Dattawa.
Kakakin majalisar dokokin jihar Kaduna, Yusuf Liman, ya yi magana kan kwamitin da majalisar ta kafa ɗomin bincikar tsohon gwamnan jihar Nasir Ahmaɗ El-Rufai.
A Majalisar Dattawa akwai tsoffin gwamnonin 13 yayin da hudu daga cikinsu da wasu sanatici ba su gabatar da wani kudiri ba a Majalisar bayan shigowarsu.
Majalisar dokokin jihar Kebbi ta dakatar ɗan Majalisar jihar, Hassan Umar da ke wakiltar Birnin Kebbi ta Arewa kan wasu kalamai da ke neman ta da husuma a Majalisar.
An shiga jimami bayan ɗan tsohon gwamnan Kofi, Mohameed Ibrahim Idris ya yanki jiki ya fadi jim kadan bayan dawowar shi daga sallar idi a birnin Tarayya Abuja.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari