Majalisar dattawan Najeriya
Yar gwagwamaya kuma sananniyar mai goyon bayan Peter Obi, Aisha Yesufu ta sanar da janye wa daga neman takarar sanata mai wakiltar Abuja a jam'iyyar NDC.
A labarin nan za a ji cewa bukatar fitaccen dan siyasa a jihar Delta, Omo Agege wanda ya fice daga APC mai mulkin Najeriya ya samu biyan bukata a NDC.
Jam'iyyar APC ta tsaida wasu daga cikin gwamnoninta a matsayin yan takarar sanata a zaben 2027, dukansu za su gama wa'adi na biyu a watan Mayu, 2027.
Sanata Ned Nwoko ya yi watsi da zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC da aka yi a jihar Delta. Ya ce APC ta juya masa baya duk da Ganduje ya masa alkawarin tikiti.
Rahotannin sun tabbatar da cewa akwai akalla mambobi da dama daga Majalisar Dattawa ta 10 a Najeriya ba sa neman sake tsayawa takara gabanin zaben 2027.
Sanata mai ci, Ned Nwoko ya yi watsi da sakamakon zaben fitar da gwani na APC a mazabar Delta ta Arewa, yana zargin cewa an tafka magudi da sayen kuri’u.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata na shirin jawo wa APC hargitsi bayan ya yi fatali da sakamakon zaben fitar da gwani da aka gudanar a jihar Cross River.
Sanatan Sokoto ta Gabas, Ibrahim Lamido, ya bayyana dalilin da ya sanya ya hakura da sake neman komawa majalisa yayin da ya gaza samun tikitin takarar gwamna.
Tsohon gwamnan jihar Gombe, Danjuma Goje ya rasa tikitin APC na neman komawa Majalisar dattawa karo na biyar a zaben fitar da gwanin da aka gudanar.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari