Majalisar dattawan Najeriya
Sanatoci daga jihohin Arewa 19 da Abuja, sun jajanta kan rasuwar Sarkin Gumel, Dakta Ahmed Muhammad Sani, CON, da Sarkin Zurmi, Alhaji Bello Sulaiman.
Kwamitin bincike na Majalisar Wakilai ya ce ba a taba kafa kungiyar Presidential Foreign Investment Promotion Council bisa doka ba, ya wanke Femi Gbajabiamila.
Bincike ya tabbatar da cewa rahoton da ake yadawa cewa shugaban Majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya fice daga jam'iyyar APC ba gaskiya ba ne.
An tabbatar da rasuwar tsohon dan majalisar dattawan Najeriya, Sanata Kaka Mallak Yale a Asibitin Koyarwa na Jami’ar Maiduguri da ke jihar Bono ranar Juma'a.
Binciken ya gano cewa bidiyon da ake cewa ya nuna ’yan fashin daji a gidan sanata ƙarya ne, bayan an gano an haɗa bidiyoyin mutane daban-daban kan haka.
A labarin nan za a ji wasu daga cikin yan majalisar adawa a Najeriya sun fusata da yadda gwamnatin Tinubu ke aika sakon jaje ga yan Najeriya bayan an kashe su.
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kan ta a Najeriya, ICPC ta fitar da karin bayanai game da hukumar PFIPC.
Kungiyar ’yan majalisa ta "Save Democracy Group" ta buƙaci shugabannin tsaro da na kudin gwamnati da su yi murabus daga kwamitin yakin zaben shugaban ƙasa na APC.
Sanata Barau Jibrin ya yaba wa Sheikh Jingir, yana cewa manufarsa ita ce haɗin kan Najeriya, adalci da zaman lafiya, ba wai yi wa Tinubu kamfen ba.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari