Majalisar dattawan Najeriya
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin wadanda su ka nemi takara a APC reshen jihar Kwara sun bayyana cewa ba a yi masu adalci ba, kuma a biya su kudinsu.
A labarin nan, za a ji cewa Olubiyi Fadeyi na jam'iyyar APC ya fice daga jam'iyyar inda ya koma tsohon gidansa, wato PDP bayan an ki cika masa alkawari.
Majalisar Wakilai ta amince da kudirin kafa 'yan sandan jihohi bayan kuri'ar 'yan majalisa 311, yayin da 'yan tsiraru suka fice daga zauren majalisar.
Tsohon Sanata da ya wakilci Ondo ta Kudu, Omololu Samuel Meroyi, ya rasu yana da shekara 76 bayan doguwar gudummawa a siyasa da harkokin gudanarwa.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar ya ce Bola Ahmed Tinubu da yan Najeriya na bukatar a samu cikakken bayani kan hukumar PFIPC.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu ya karyata cewa ya taba shiga tsakani aka bayar da kudin fansa ga yan bindiga.
Sanata Tahir Monguno ya kalubalanci gwamnatin Bola Tinubu kan jinkirin kasafin kudin 2025 ya ce babban laifi ne da ke iya kaiwa ga tsige shugaban kasa.
Majalisar Wakilai ta gayyaci Nuhu Ribadu tare da bukatar Bianca Odumegwu-Ojukwu ta bayyana kan badakalar hukumar bogi ta PFIPC da ake kan bincike.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari