
Bikin Sallah







Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya gargadi jami'an gwamnati da suka karkatar da kudaden goron Sallah da aka ba ma'aikata da su mayar da su.

A yau ne babbar Kotun Musulunci da ke zamanta a Rijiyar Zaki ta ci gaba da sauraron shari'ar matashin da ya kashe mutane 23 a karamar hukumar Gezawa a Kano.

Kungiyar CAN ta yi martani bayan wani Fasto a jihar Oyo ya ci zarafin wani Musulmi da matansa biyu saboda yanka rago kusa da cocinsa a ranar sallah.

Gwamnatin Tajikistan karkashin jagorancin Emomali Rahmon ta zartar da dokar da ta haramta mata sanya hijabi, da yara yin bukukuwan babbar Sallah.

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya kai wa Babangida da Janar Abdulsalami Abubakar ziyarat Barka da Sallah har gida a Minna, jihar Niger.

Rundunar 'yan sandan Kano ta yi tir da wasu da har yanzu ba a kai ga gano su ba da su ka yi wa sarki Muhammadi Sanusi II ihu yayin dawowarsa daga masallaci.

Jagoran NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya shawarci Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kauda kai daga masu kokarin ɗauke masa hankali, ya yi wa al'umma aiki a Kano.

Yayin da musulmi ke gudanar da sallar layya a bana, masana sun bayar da shawarwari kan yadda za a yi ta'ammali da nama ba tare da an samu matsalolin lafiya ba.

Wasu ɓata gari sun sace ragon da babban limami ya sayo da nufin yin layya a yankin ƙaramar hukumar Bassa a jihar Filato, lamarin ya faru ranar jajibiri.
Bikin Sallah
Samu kari