Yanzu-Yanzu: 'Yan ta'adda na ruwan wuta a kauyuka 2 na Shiroro a jihar Niger

Yanzu-Yanzu: 'Yan ta'adda na ruwan wuta a kauyuka 2 na Shiroro a jihar Niger

Shiroro, Niger - 'Yan ta'adda a halin yanzu suna ruwan wuta tare da cin karensu babu babbaka a yankunan Kadna da Naknuwape da ke Gwada a karamar hukumar Shiroro ta jihar Niger.

Majiyoyi sun tabbatar da cewa 'yan ta'addan sun halaka dan sanda da wani mazaunin kauyen yayin da suka yi garkuwa da wasu mutum biyu, TVC News ta ruwaito.

Yanzu-Yanzu: 'Yan ta'adda na ruwan wuta a kauyuka 2 na Shiroro a jihar Niger
Yanzu-Yanzu: 'Yan ta'adda na ruwan wuta a kauyuka 2 na Shiroro a jihar Niger
Asali: Original

Karin bayani na nan tafe...

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Khalid avatar

Aisha Khalid (Hausa editor) Aisha Khalid marubuciyar jaridar Legit.ng ce mai fatan shahara. Ta samu digirinta na farko a jami'ar Ahmadu Bello da ke Zaria a shekarar 2018. Ta kwashe shekaru tana rubutu a fannonin siyasa, nishadi, tsegumi da sauransu. Za a iya tuntubar ta a adireshin email din ta kamar haka: aisha.khaleed@corp.legit.ng