
Yan bindiga







Wani magidanci ya shiga tashin hankali yayin da ya dauki kudi ya kai don ba da fansa, amma aka rike shi tare da ajiye shi sai ya kawo wasu manyan kudin da babu.

Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka wani ƙasurgumin ɗan ta'adda a jihar Zamfara. Ummaru Nagona ya bakunci lahira ne a wata arangama da dakarun soji

Rahotanni daga jihar Bayelsa sun nuna cewa wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai hari cibiyar raba kayakkin zaabe a jihar Baylesa, sun lalala kayan gundumomi uku.

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, yayi Allah wadai da harin ta'addancin da wasu miyagun ƴan ta'adda, suka kai a ƙaramar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna.

Wasu miyagun 'yan fashin daji sun yi wa tawagar gamayyar jami'an tsaro kwantan bauna, sun halaka Manjo da wasu dakaru 4, sun kashe 'yan banga a jihar Neja.

Ƴan bindiga sun je har gida sun sace sakataren jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a ƙaramar hukumar Ikwerre ta jihar Rivers ana dab da zaɓen gwamna.
Yan bindiga
Samu kari