Yan bindiga
Babban limamin Ogbomoso, Yunus Teliat Olushina Ayilara II ya bukaci gwamnati ta kashe masu garkuwa yana cewa Alkur’ani bai amince da afuwa gare su ba.
Sojojin Operation Whirl Stroke sun dakile yunkurin tada rikici a zaben fitar da gwani na APC a Benue tare da kama mutum guda da kwato bindiga da harsasai.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima, ya yi gargadin cewa akwai sauran aiki wajen yaki da ta'addanci duk da nasarorin da aka samu.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya nuna goyon bayansa ga batun kafa 'yan sandan jihohi. Ya ce za su taimaka wajen samar da tsaro ga al'umma.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun tare dillalan dabbobi daga Ajingi a Kano tare da sace raguna 11 yayin zuwa Kogi.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da mataimakiyar shugaban karamar hukuma a jihar Ekiti. Daga baya jami'an tsaro sun samu nasarar ceto ta.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana mutanen da ke da hannu a matsalar rashin tsaro. Shugaban kasar ya ce suna yi masa fatan mutuwa.
Gani Adams ya ce ‘yan ta’adda sun kutsa cikin kananan hukumomi 40 a yankin Kudu maso Yammacin Najeriya, yana mai kira ga hadin kai wajen magance matsalar tsaro.
Daniel Bwala ya ce kundin tsarin mulkin Najeriya ya bai wa jama’a damar kare kansu idan suka fuskanci hari, amma mallakar wasu makamai sai da izinin gwamnati.
Yan bindiga
Samu kari