Yan bindiga
Shaidu sun tabbatar da cewa adadin wadanda suka mutu ya haura 150 bayan harin jirgin sojin Najeriya a Kasuwar Tufa jihar Zamfara ranar Juma’a ce sun tabbatar.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya sake nanata kudirin gwamnatinsa na samar da zaman lafiya, ya ce zai iya sulhu da yan bindiga bisa sharadi guda.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Jami’an Kwastam biyu sun mutu yayin artabu da ake zargin sun yi da ‘yan ta’addar Lakurawa a Kebbi, yayin da shugaban hukumar ya bayyana jimami kan lamarin.
Majalisar dinkin duniya ta nuna damuwa kan harin da sojojin sama suka kai a jihar Zamfara wanda ya kashe farar hula. Ta bukaci a gudanar da bincike.
Mazauna yankunan Zurmi a jihar Zamfara sun koka bayan harin saman da rundunar sojin sama ta kai kasuwar Tumfa a Zurmi, inda aka ce kusan mutum 100 sun mutu.
Gwamnatin jihar Borno ta ce ana sanya tsofaffin ’yan Boko Haram yin rantsuwa da Alkur’ani bayan shirin gyaran hali domin hana komawarsu ta’addanci.
Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya bayyana alhini kan rasuwar tsohon ɗan majalisar wakilai, Abba Anas Adamu, yana cewa babban rashi ne ga Jigawa da Najeriya.
'Yan bindiga sun kashe mutum 5 a kauyen Yankamaye na karamar hukumar Tsanyawa a jihar Kano ranar 11 ga Mayu, 2026, bayan sun fito daga jihar Katsina.
Yan bindiga
Samu kari