Yan bindiga
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Ana samun korafe-korafe yayin da ake zargin Rundunar sojin Najeriya ta kashe daruruwan fararen hula bisa kuskure a hare-haren sama da suka yi kan 'yan ta'adda.
Tubabben dan bindiga, Wada Yellow Musaya ya bayyana cewa wasu yan ta'adda da suka shigo Katsina daga Zamfara ne suke kai sababbin hare-hare har a kan iyalinsa.
Mazauna Kauru a jihar Kaduna sun nemi ɗaukin gwamnati bayan ƴan bindiga sun raba mutanen ƙauyuka 39 da gidajensu yayin da suka yi garkuwa da wasu da dama.
Gwamnatin jihar Neja ta tabbatar da cewa an yi nasarar hallaka yan bindiga 100 a kauyuka daban daban a karamar hukumar Shiroro, sai dai an rasa yan banga 14.
Shugaban kasa Bola Tinubu na tattaunawa da kasashen duniya domin shawo kan matsalar tsaron Najeriya. Jakadan Najeriya a majalisar dinkin duniya ne ya fadi haka.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Imo. Tsagerun 'yan bindigan sun hallaka wani basarake tare da jami'an 'yan sanda yayin harin da suka kai.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Mazauna yankin karamar hukumar Shiroro a jihar Neja sun ce wadanda suka mutu a harin yan bindiga na ranar Talata sun hada da jami'an tsaro da fararen hula.
Yan bindiga
Samu kari