Yan bindiga
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ramuwar gayya a jihar Katsina. Tsagerun 'yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Aliyu, ya yi tsokaci kan batun tattaunawa da 'yan bindiga. Ya bayyana cewa gwamnonin Arewa maso Yamma ba su tattauna da 'yan bindiga ba.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan sansanin 'yan sanda a jihar Kwara. 'Yan bindigan sun kashe 'yan sanda tare da raunata wasu yayin harin.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka kwamandojin 'yan ta'adda a jihar Katsina. Sojojin sun hallaka su ne bayan an yi musayar wuta a cikin daji.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta kama wani matashi dauke da kayan tsafi da ake zargi yana ba 'yan bindiga bayani. Matashin mai suna Abdulahi ya masa laifinsa.
Mazauna yankin a karamar hukumar Sabon Birni sun ce maharan sun shafe tsawon awanni suka cin karensu babu babbaka ba tare da kawo dauki ba a Sokoto.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun samu nasarar cafke wani jagoran 'yan bindiga a jihar Zamfara. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu masu laifi.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi wa Bola Tinubu raddi kan cewa ba a kayar da shi a zaben 2027 ba saboda rashin tsaro da ake a Najeriya.
Wakilan gwamnatin Jamus sun gana da Musulmi da Kirista a Najeriya kan matsalar tsaro. Thomas Rachel ya ziyarci wuraren da aka kai hari a jihar Benue.
Yan bindiga
Samu kari