Yan bindiga
Ana fargabar 'yan ta'addan Lakurawa sun kashe sojoji hudu yayin da sama da 300 daga cikin ‘yan ta’addan suka kai hari Kebbe a jihar Sokoto. Sun yi sace-sace.
Matawalle ya jagoranci tawagar Najeriya zuwa Masar domin ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro, kera kayan aikin soji da yiwuwar samar da harsasai a Najeriya.
Sojojin Najeriya sun ƙaddamar da Operation Clean Sweep IV kan ’yan ta’adda a Arewa maso Yamma, inda aka tarwatsa maboyarsu tare da kai hare-hare a Katsina da Zamfara
Yan bindiga sun yi garkuwa da fasinjoji 14 da ke tafiya daga Enugu zuwa Abuja a Benue, yayin da ’yan sanda suka ceto biyar ciki har da yaro mai shekara hudu.
An kama wani limamin coci da jami’an tsaro biyu a Plateau bisa zargin shirya sace matan bishop biyu, bayan wani jami’in sojan ruwa ya tona asirin shirin.
Mataimakin Gwamnan Katsina Faruk Jobe ya ce kananan hukumomi 26 daga cikin 34 na jihar na fuskantar hare-hare a 2023, amma tsaro ya inganta sosai tun daga lokacin.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta samu damar kwance wani bam da aka dasa a hanyar jihar Zamfara da zummar hallaka bayin Allah matafiya.
An kashe direban motar Dangote da wata mata a jihar Benue, yayin da sojojin Operation WHIRL STROKE suka fara farautar masu hannu a harin da aka kai.
Faransa ta gargadi ‘yan kasarta da su guji Arewa maso Gabas da Arewa maso Yamma na Najeriya saboda barazanar hare-haren kungiyoyin jihadi da ake samu.
Yan bindiga
Samu kari