![Kwara: Miyagun 'yan bindiga sun farmaki masu ibada, 'yan sanda sun kai daukin gaggawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/138f8ba423ec1450.jpeg?v=1)
Yan bindiga
![Kwara: Miyagun 'yan bindiga sun farmaki masu ibada, 'yan sanda sun kai daukin gaggawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/138f8ba423ec1450.jpeg?v=1)
![Sojoji sun ragargaji yan bindigan da suka fitini Kaduna, sun kashe manyan miyagu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/7fb4e4910357b91d.jpeg?v=1)
![Sarakuna sun shiga uku, an bukaci Gwamna ya dauki tsattsauran mataki kansu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8305851ecc7f36a9.jpeg?v=1)
![Nuhu Ribadu: Gwamnati za ta koma kotu da mutane 300 da ake zargi da ta'addanci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b7ae3c35985a0813.jpeg?v=1)
![Yaki zai dauki zafi, sojoji sun bankado babban abin da ya kawo 'yan bindiga Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ad548893768cf9eb.jpeg?v=1)
![Bello Turji: Gwamnatin Zamfara ta yi martani ga Ministan tsaro, Matawalle bayan ya ba ta shawara](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2d1777e3a4e65f65.jpeg?v=1)
!['Yan bindiga sun hallaka babban jami'in dan sanda da wasu mutum 3](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ebdd2324b0fd3f41.jpeg?v=1)
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari kan jami'an 'yan sanda da ke aikin sintiri a jihar Abia. Miyagun sun hallaka Sufeton 'yan sanda da wasu mutum uku.
![Rashin tsaro: Gwamnan Arewa ya shirya yin sulhu da 'yan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bcb18aa8313ffd0e.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Benue karkashin jagorancin Gwamna Hyacinth Alia, ta yi kira ga 'yan bindiga da su ajiye makamansu su zo a tattauna a teburin sulhu.
![Gagarumar zanga zanga ta barke a jihar Arewa, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/88c22efd86ef8759.jpeg?v=1)
Mazauna karamar hukumar Kankara a jihar Katsina, sun fito kan tituna domin nuna adawarsu da yadda 'yan bindiga suke cin karensu babu babbaka a yankin.
!["A daina alakanta ni da 'yan bindiga": Matawalle ya yi magana kan bidiyon Bello Turji](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9763d8939ded8cf4.jpeg?v=1)
ƙaramin ministan tsaro, Bello Muhammad Matawalle, ya musanta alakanta shi da ake yi da Bello Turji, dan bindigan Zamfara. Ya ce bashi da hannu a ta'addanci.
!["Na yi mamakin ganin abin da ban yi tsammani ba": Rarara kan sace mahaifiyarsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fda8f2f8756344c9.jpeg?v=1)
Mawakin siyasa a Arewa, Dauda Kahutu Rarara ya fitar da wani sabon faifan bidiyo domin godiya ga al'umma da Shugaba Bola Tinubu da jami'an tsaro.
!['Yan bindiga sun hallaka mutum 2, sun sace wasu matafiya 5 a wani hari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/111c869dbb6a845e.jpeg?v=1)
'Yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun hallaka mutum biyu a wani hari a jihar Ondo. 'Yan bindigan sun kuma sace matafiya mutum biyar.
![Yadda Kirsita ya sadaukar da rayuwarsa domin kula da mahaifyar Rarara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/606839887dbc10f9.jpeg?v=1)
Fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya tura sakon godiya ga al'umma kan addu'o'insu inda ya ce tabbas addu'a ce ta yi tasiri wurin sakin mahaifyarsa.
![Bello Turji ya zargi Matawalle da goyon bayan ta'addanci a bidiyo, ya yi tonon silili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5d9e2031698089af.jpeg?v=1)
Kasurgumin dan ta'adda a yankin Arewa maso Yamma, Bello Turji ya yi tone-tone kan ta'addanci inda ya zargi Belo Matawalle kan goyon bayan ta'addanci.
![Duk da dokar hana fita, 'yan bindiga sun kutsa kauye da dare, sun hallaka jama'a](https://cdn.legit.ng/images/190x107/db22687b16e0d52c.jpeg?v=1)
Duk da dokar hana fita a jiihar Benue, 'yan bindiga sun bijirewa dokar inda suka kutsa cikin kauye tare da hallaka mutane 18 yayin harin da tsakar dare.
Yan bindiga
Samu kari