Yan bindiga
Rundunar 'yan sandan Nasarawa ta tabbatar da sace daliban FULafia uku, inda ta ceto daya tare da kaddamar da samame domin kubutar da sauran biyu.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya zauna da malaman Izala da Darika, manyan sarakunan Arewacin Najeriya da sauransu kan rashin tsaro a Arewacin kasar.
Rundunar yan sandan birnin tarayya Abuja ta kaddamar da samame a wurare masu haɗari. Ta kama sama da mutum 500 da ake zargi.a yankunan Abuja da kewaye.
Majalisar Dattawa ta bukaci gwamnatin Tinubu ta dakatar da shirin gyaran tubabbun 'yan Boko Haram, tana cewa rashin tsaro da kashe-kashe sun kara kamari.
A wannan labari, za a ji cewa gwamnatin jihar Zamfara ta yi gargadin cewa duk wanda ya rika sulhu da yan bindiga zai yi wa kansa, kuma babu ruwanta.
Shugaban sojin kasa na Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shaibu ya ce sojojin kasar sun shirya murkushe duk wata barazana da 'yan ta'adda za su haifar a iyakokin kasar.
Matasan yankin masarautar Borgu sun yi ikirarin cewa wasu miyagun yan bindiga sun ƙona kauyuka akalla 7, sun rabamutane da gidajensu a jihar Neja.
Dan majalisar wakilai daga jihar Plateau, Yusuf Gagdi, ya nuna adawarsa da shirin gyara halin 'yan ta'adda. Ya bayyana cewa ba su cancanci ci gaba da rayuwa ba.
An tabbatar da cewa wasu mahara da ba a san ko su waye ba sun kai hari Okele-Ejule a ƙaramar hukumar Ofu ta Kogi, inda ake fargabar sun kashe akalla mutum bakwai.
Yan bindiga
Samu kari