
Yan ta'adda







Rundunar ƴan sandan jihar Benue, ta tabbatar da samun nasarar cafke wasu manyan ƴan ta'addan da suka addabi al'ummar jihar da ayyukan ta'addanci.

Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya koka a kan yadda yan bindigar da ke fitowa daga sauran yankunan kasar ke boyewa a jiharsa tare da addabar al'umma.

Miyagun ƴan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun halaka wata matar aure tare da raunata mijinta a wani sabon hari a jihar Taraba.

Ƙungiyar gwamnonin jihohin Arewa maso Gabas sun buƙaci dakarun sojoji da su bi ƴan ta'addan har maɓoyarsu domin halaka waɗanda suka ƙi miƙa wuya.

Ministar harakokin jin dadi da walwalar jama'a, Dakta Betta Edu ta ce Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin kare 'yan Najeriya daga fadawa kangin talauci a kasar.

Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) reshen Kaduna, ta bukaci mazauna jihar da su tashi tsaye wajen kare kawunansu daga hare-haren 'yan bindiga da suka addabesu.

Rahoto ya bayyana yadda 'yan bindiga suka fara ci gaba da barna a jihar Zamfara, inda hakan ya kai ga aka garkame kasuwannin shanu a wasu yankunan jihar ARewa.

Rahoton da muke ya bayyana yadda aka mayar da mata da kananan yara marayun dole bayan harin da aka kai masallacin Kaduna a kwanan nan a cikin jihar ta Arewa.

Hankula sun tashi bayan wani basarake ya tilasta matasa sun saki matan ƴam bindigan da suka kama a jihar Zamfara bayan sun sace musu mutum shida A ƙauyensu.
Yan ta'adda
Samu kari