Yan ta'adda
'Yan bindiga sun sace iyalan shugaban APC na karamar hukumar Yauri a jihar Kebbi, Alhaji Yusuf Alhassan. An sace matar shi da dan shugaban APC a Kebbi.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno Sojojin sun kai hare-hare tare da ceto mutanen da aka yi garkuwa da su.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai wani samame a maboyar 'yan ta'adda da ke jihar Katsina. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato manyan makamai.
Wasu majiyoyi sub tavvatar da cewa 'yan ta'adda sun shiga wani kauye a jihar Neja, inda suka rika yi wa mutane wa'azi kan barayi da Fulani makiyaya,
Dakarun Najeriya sun kashe 'yan bindiga masu garkuwa da mutane a jihar Kaduna bayan wani farmaki da suka kai. Sojojin sun yi nasarar cafke mutane huɗu a Kaduna.
Akalla mutane 19 ne ake fargabar sun mutu yayin wani hari da aka kai kauyen Kawel a Bokkos, jihar Plateau, inda maharan suka farmaki mutane da daddare.
Wasu rahotanni sun bayyana cewa jagoran ‘yan bindiga Bello Turji ya fitar da bidiyo inda ya yi ikirarin kashe sojoji bayan harin da ya afku a Isa.
Iyalan da aka sace a garinsu Sunday Igboho sun samu ‘yanci bayan dan gwagwarmayar ya bai wa masu garkuwa wa’adin sa’o’i biyu su sako wadanda suka yi garkuwa da su.
Rahotanni da muke samu sun ce ana zargin cewa mayaƙan da ke biyayya ga dan ta'adda, Bello Turji na samun horon amfani da makamai a gabashin Sokoto.
Yan ta'adda
Samu kari