Yan ta'adda
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa hadin gwiwar sojojin Najeriya da Amurka ta yi nasarar halaka tantirin yaran Abu Mainok a yankin Tafkin Chadi.
A labarin nan za a ji cewa hukumar tsaron fararen kaya ta DSS ta samu nasarar gano wasu miyagun mutane da ke safarar makamai, har da 'yan kasar waje.
Kungiyar SERAP ta bukaci Sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres ya yi amfani da Mataki na 99 domin kai Najeriya Kwamitin Tsaro kan rashin tsaro.
Yan ta'adda sun kashe Kansila mai wakiltar Jangebe, Muslim Habibu, da Daraktan Tsare-tsare na Talata Mafara, Jamilu Sani, bayan kwanaki goma da sace su.
Dan takarar shugabancin Najeriya na AAC, Omoyele Sowore, ya bayyana cewa zai yi amfani da jiragen drones a matsayin Ministan Tsaro idan ya lashe 2027.
Atiku Abubakar ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya sauka daga mulkin Najeriya saboda gaza magance matsalar tsaro da ta addabi kasar.
A labarin nan za a ji cewa dakarun sojin Najeriya sun samu bayanan sirri game da wani 'dan sa kai da ke aiki a makarantar mata da zargin yi wa ISWAP aiki.
Kungiyar Amnesty International ta yi korafi kan yadda 'yan bindiga ke yawan korar mutane daga gidajen su a ƙauyukan Sabon Birni da Isa a jihar Sokoto.
Wasu ‘yan bindiga dauke da miyagun makamai sun kai hari fadar Sarkin Yashikira da ke jihar Kwara inda suka sace mata da yara tare da ƙona wasu sassan fadar.
Yan ta'adda
Samu kari