Yan ta'adda
Mai neman tikitin takarar shugaban kasa na ADC, Mohammed Hayatu-Deen, ya bayyana sabuwar dabarar tsaro da tattalin arziki domin dakile matsalar rashin tsaro.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasarar hallaka wasu kwamandojin Boko Haram bayan sun kai hare-hare a jihar Borno.
Dakarun sojojin sama na Najeriya sun samu nasarar hallaka jagororin 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin sun samu nasarar ne bayan yi masu ruwan wuta.
Sarkin da aka sace a jihar kogi, Adebayo Samuel ya rasu a cikin daji bayan kwanaki a hannun masu garkuwa da mutane. Mutane sun shiga jimami a garinsu.
Wasu 'yan ta'adda dauke da bindigogi sun tare matafiya a jihar Zamfara. 'Yan ta'addan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da wasu da dama zuwa daji.
Mutane 10 ciki har da ɗan sanda sun rasu a harin Barkin Ladi, jihar Filato ranar 10 ga Mayu, 2026, yayin da matasa suka koka kan rashin tsaro a yankin.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yi wa 'yan ta'adda kwanton bauna a jihar Katsina. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Dakarun Operation Fansan Yamma sun kama wani da ake zargin dan bindiga ne a Birnin Gwari tare da kwato mujallar bindigar AK-47, wayoyi da tabar wiwi.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarar dakile wani mummunan hari da yan ta'adda suka yi yunkurin kai wa sasaninsu s Yobe, suk tura akalla 50 zuwa lahira.
Yan ta'adda
Samu kari