Yan ta'adda
Peter Obi ya ce da shi ne shugaban kasa, da kansa zai shiga dajin da aka boye dalibai da malamai da aka sace a Oyo, tare da sukar yadda ake tafiyar da tsaro.
Farfesa Wole Soyinka ya bukaci Bola Tinubu ya kawo ƙarshen kashe-kashen da jami'an gwamnati ke yi, yana mai cewa shiru kan haka na ƙara ƙarfafa masu aikata su.
Hedikwatar Tsaro ta ce dakarun Najeriya sun kashe sama da 'yan ta'adda 102, sun ceto mutum 393 da aka sace tare da cafke masu laifi 345 a watan Yuli.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama wani matashi mai shekara 20 da ake zargin yana kai wa 'yan bindiga alburusai bayan gano harsasai 115 masu rai a hannunsa a Guma.
Hukumar DSS ta yi gargaɗin cewa Boko Haram na shirin kai manyan hare-hare a Michika ta Adamawa da Askira-Uba ta Borno bayan rugujewar yarjejeniyar tsagaita wuta.
Masu amfani da shafin X sun yi alhinin rasuwar Kanal Abdulsalam Ude, suna yabonsa a matsayin malamin Alkur'ani kuma gogaggen jami'in leken asiri.
Shugaba Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa ba za ta biya kudin fansa ga ‘yan ta’adda ba, tare da bayyana shirye-shiryen kara rundunonin soji da kafa ‘yan sandan jihohi.
Iyalin mutum 176 da ‘yan ta’adda suka sace a Kaiama ta jihar Kwara sun roƙi gwamnati ta ceto su, bayan sun shafe kusan watanni shida a hannun masu garkuwa.
Rahotanni da muka samu sun ce masu zargin juyin mulkin 2025 sun yi shirin daukar tuba-tubabben Boko Haram da CJTF domin tallafa wa yunkurin kifar da gwamnati.
Yan ta'adda
Samu kari