Jihar Niger
Faduwar farashin kayan abinci a Jihar Niger na jefa manoma cikin mawuyacin hali da gargaɗin tsaron abinci, koma baya na lalata harkar noma da gaza biyan basuka.
Ministan Yaɗa Labarai Mohammed Idris ya nesanta kansa da yakin neman takarar gwamnan Neja a 2027 tare da dakatar da hadiminsa Sa’idu Enagi da ya yi rubutun.
An gano wani babban makami mai linzami a yankin Mashegu na jihar Neja wanda ake zargin na Amurka ne; jami’an tsaro sun kwashe makamin zuwa Minna a yau don bincike.
A labarin nan, za a ji cewa mutanen karamar hukumar Mashegu a Jihar Neja sun shiga cikin zullumi bayan wasu manoma sun gano bam yayin da suka shiga gona.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya fusata kan hare-haren 'yan ta'adda a jihar Neja. Ya yi Allah wadai da kashe-kashen da suka yi.
Dr. Suleiman Isyaku Mohammad, fitaccen masanin tsaro a Arewacin Najeriya ya dora wa gwamnati alhakin rasa rayuka a harin da ƴan ta'adda suka kai Neja
Mazauna Borgu da Agwara a jihar Niger na tserewa gidajensu bayan kisan mutane fiye da 40; sun koka kan janyewar sojoji yayin da ’yan bindiga ke yi musu barazana.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun sake kai harin ta'addanci a jihar Neja. Tsagerun sun kona ofishin 'yan sanda tare da kayan amfanin gona na manoma.
Gwamna Bago ya yi tir da kisan mutum 30 a Borgu; Shugaba Tinubu ya umarci shugabannin tsaro su kamo maharan tare da ceto waɗanda aka yi garkuwa da su cikin gaggawa.
Jihar Niger
Samu kari