Jihar Niger
Janar Abdulsalami Abubakar ya bayyana cewa mutuwar Janar Sani Abacha ta bar masa shakku, yana mai cewa akwai abubuwan da suka nuna akwai wata makarkashiya.
Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya ya ce ba a ba tawagar Amurka damar ganin Mashood Abiola ba da farko, amma ya ba da umarnin a kai su wajensa.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin dalibai sun tsere daga makarantunsu a Neja bayan an samu labarin cewa ƴan bindiga sun kai hari zuwa wasu sassan jihar.
A labarin nan za a ji cewa hukumar tsaron fararen kaya ta DSS ta samu nasarar gano wasu miyagun mutane da ke safarar makamai, har da 'yan kasar waje.
Wata kungiyar Kiristoci a jihar Niger ta zargi jam'yyar APC mai mulki da hana Kiristoci shiga zabukan fitar da gwani da ake gudanarwa a fadin jihar yanzu.
Akalla mutum takwas ne aka rahoto sun mutu a rikicin da ya ɓarke tsakanin Fulani da Kamuku a Tegina, jihar Neja, bayan wani dan majalisa ya bada kyautar N10m.
Wani mutumi da ya samu rauni a harin da sojoji suka kai yankin karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja ya bayyana cewa yayansa uku aka kashe a harin.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin saman Najeriya ta yi martani ga zargin cewa jami'anta sun hallaka mutanen gari a garin bin yan bindiga a jihar Neja.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an rundunar sojin saman Najeriya sun bi wasu 'yan ta'adda a kan babura da suka ratsa ta jihar Neja a ranar Lahadi
Jihar Niger
Samu kari