Jihar Niger
Wasu manoma a jihar Neja sun sayawa mai girma gwamna, Mohammed Umaru Bago da dan Majalisar tarayya fam din sake neman takara a inuwar APC a 2026.
Tsagerun 'yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Neja. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da wani babban likita bayan sun kutsa asibitin da yake aiki.
Gwamna Umaru Bago na jihar Neja ya yi ta'aziyyar rasuwar So Fada na masarautar Bida karkashin Etsu Nupe. Ya ce marigayi ya taka rawa wajen kawo cigaba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
Wani rahoton da aka samu daga hukumar kwastom ta Najeriya ya nuna cewa wasu 'yan ta'adda na shirin kai hari Abuja da jihar Neja, za su farmaki wurare.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar fafutukar kare hakkin dan adam ta duniya, Amnesty Int'l ta bayyana cewa an samu karuwar rashin tsaro a Arewacin Najeriya.
Gwamnatin jihar Neja ta tabbatar da cewa an yi nasarar hallaka yan bindiga 100 a kauyuka daban daban a karamar hukumar Shiroro, sai dai an rasa yan banga 14.
Mazauna yankin karamar hukumar Shiroro a jihar Neja sun ce wadanda suka mutu a harin yan bindiga na ranar Talata sun hada da jami'an tsaro da fararen hula.
Wani mutum mai suna Hamisu Abdullahi mai shekaru 38 ya shiga hannu bayan ya yi ihu “ba ruwa, ba wuta” lokacin ziyarar gwamnan Niger a Suleja da ke jihar.
Jihar Niger
Samu kari