Jihar Niger
Shugaban kasa Bola Tinubu ya umarci jami’an tsaro su kaddamar da aikin ceton masu ibada da aka yi garkuwa da su yayin sallar Juma’a a Jihar Neja.
Matar tsohon Kwamishinan Ilimi na Niger da ’ya’yanta uku sun mutu a hatsarin mota, yayin da ’yarta daya ta tsira da munanan raunuka da ake fargabar rayuwarta.
A labarin nan, za a ji yadda jama'a suka rika gano gawarwakin yan uwa da makusantansu da yan bindiga suka hallaka a sassan jihar Neja a hare-haren da suka kai.
Jigon APC a Neja, Jonathan Vatsa ya goyi bayan Atiku kan tallafin man fetur, yana cewa cire shi ya ƙara jefa ’yan Najeriya cikin matsanancin wahala.
Kungiyar Amnesty International ta yi kira ga gwamnatin Najeriya da ta gaggauta ceto masu ibadar da aka sace daga wani masallaci da ke Jihar Neja.
Gwamnatin Neja ta yi Allah-wadai da sace masu ibada a Masallacin Kpenya yayin sallar Juma’a, inda Gwamna Bago ya umarci jami’an tsaro su ceto wadanda aka sace.
Dakarun rundunar 'yan sanda a jihar Niger sun tabbatar da sace wasu masallata bayan sallar Juma'a a Borgu, yayin da jami'an tsaro suka fara aikin ceto.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon shugaban mulkin soja, Janar Ibrahim Babangida, murnar cika shekaru 85, yana yabawa gudunmawarsa ga Najeriya.
Manoma biyar sun mutu bayan wani jirgin ruwa ya kife a Kogin Kudi da ke Katcha, Jihar Neja, yayin da suke kan hanyar zuwa gonakinsu a karshen mako.
Jihar Niger
Samu kari