Jihar Niger
ADC ta tsayar da Mamman Musa a matsayin abokin takarar Mohammed Kpautagi a jihar Neja, inda jam’iyyar ta kafa tikitin Musulmi da Musulmi a zaɓen 2027.
Hukumar NiMet ta yi gargadin yiwuwar ambaliyar bazata a jihohi 13 daga 11 zuwa 20 ga watan Agusta 2026, inda ta bukaci jama’a su dauki matakan kariya.
Yan bindiga sun sace wani magajin gari na wani kauye a jihar Neja, mai shekaru 90 a Ka’ada, jihar Neja, lamarin da ya jefa al’ummomin yankin cikin fargaba.
Matafiya sun makale a Mokwa bayan mazauna Niger sun toshe hanyar Mokwa-Bida, suna zanga-zangar nuna adawa da yawaitar garkuwa da mutane da ’yan bindiga.
Ambaliyar ruwa ta lalata kadarori da darajarsu ta kai miliyoyin Naira tare da mamaye gidaje a General M.I. Wushishi Housing Estate da ke Minna, Jihar Neja.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin matafiya a da suka bi ta hanyar jihar Neja sun shiga gagari bayan yan bindiga sun tare masu hanya tare da bude wuta.
Wasu ‘yan bindiga sun sace dagacin Patiko da ke karamar hukumar Mashegu a jihar Neja, tare da neman kudin fansa naira miliyan 80. Sun kira mutane waya.
Gwamnatin Neja ta ce babu sauran 'yan bindiga sa sansaninsu a jihar, amma 'yan sanda sun tabbatar da cewa ana ci gaba da farmakin tsaro a wasu yankuna.
Abdulsalami Abubakar ya buƙaci INEC ta yi adalci ga dukkan jam'iyyun siyasa yayin da shugaban hukumar ya bada tabbaci kan yin sahihin zabe a 2027.
Jihar Niger
Samu kari