
Jihar Niger







Har yanzu ana ci gaba da tsamo mutanen da suka rasa rayukansu a hatsarin kwale-kwale da ya afku a garin Gbajibo dake karamar hukumar Mokwa ta jihar Neja.

Wani jami'in dan sanda a unguwar Sale Mai Agogo a karamar hukumar Rijau ta jihar Neja, ya harbi wani yaro da kakarsa, a wajen rabon kayan abinci.

Mutane da dama sun salwanta a wani hatsarin jirgin ruwa a jihar Neja. Jirgin ruwan yana ɗauke fasinjoji masu yawa ne lokacin da ya kife a cikin teku.

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya amince a tura wa kungiyar kwadago NLC reshen jihar Niger manyan Tireloli na Buhunan Shinkafa a matsayin tallafin rage radaɗi.

Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC reshen jihar Neja ta ki amincewa da tsarin Gwamna Umar Bago na ware ma'aikata a cikin tsarin rabon kayan tallafi a jihar.

Gwamnatin Neja ta bayyana cewa tana shirin farfado da tsarin bai wa daliban jihar da ke karatu a jami’a kudin tallafi domin rage radadin halin da ake ciki.

Gwamnan jihar Neja Mohammed Umaru Bago, ya bayyana hukuncin da zai ɗauka kan waɗanda suka karkatar da kayayyakin tallafi waɗanda gwamnatin tarayya ta bayar.

Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umar Bago, ya ayyana hutun kwana 3 a fadin jihar don raba kayan tallafi domin ragewa mutane radadin cire tallafin mai da aka yi.

Wata matashiyar budurwa mai shekaru 16, Priscilla Galadima, ta gamu da ajalinta bayan wata motar tanka ta bi ta kanta a garin Minna, babban birnin jihar Neja.
Jihar Niger
Samu kari