Latest
Daniel Bwala ya ce idan Asiwaju Bola Tinubu yana takara, ba za a ga Yemi Osinbajo ba domin mataimakin shugaban kasar ba zai iya kalubalantar tsohon mai gidansa.
Mahaifiyar Dan Majalisar Wakilai na Tarayya kuma tsohon dan takarar gwamna a karkashin jam'iyyar All Progressives Grand Alliance, APGA, a Jihar Anambra, Chuma U
Indiya -Hukumomi a kudancin Indiya sun bada umurnin rufe makarantu ranar Talata yayinda zanga-zanga ya barke kan hana dalibai mata Musulmai shiga aji da Hijabi.
Shugaban kungiyar gwamnonin yankin kudu a Najeriya kuma gwamnan Ondo ya gargadi ceqa wajibi ne a mika jagorancin Najeriya ga mutumin da ya fito daga kudu a 2023
Matar tsohon mataimakin gwamnan jihar Ondoi ta rasu tana da shekaru 77 bayan da ta shafe dan lokaci tana fama da 'yar rashin lafiya. Jihar Ondo ta yi babban ras
Gwamnatin tarayya ta bakin hukumar lura man feturin saman kasa NMDPR ta tabbatar da cewa an samu matsala wajen sarrafa man feturin da aka sayarwa gidajen mai.
Mutanen garuruwan da ke hanyar Kontagora-Rijau da ke kananan hukumomin Mariga da Rijau na jihar Neja sun gudu sun bar gidajensu sakamakon hare-haren ta’addanci.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, da safiyar yau Talata ya shiga jihar Kebbi dake arewacin Najeriya, ya samu gagarumin goyon bayan shugabannin PDP.
Samuel Ortom, ya shawarci gwamnatin tarayya da ta dauki gargadin da gwamnan Borno, Babagana Zulum, ya yi na cewa ISWAP na daukar karin mayaka da muhimmanci.
Masu zafi
Samu kari