Latest
Gwamnan jihar Soktoo, Aminu Waziri Tambuwa, a ranar Juma'a ya yi karin haske kan abinda ya auku tsakanin jami'an tsaro da matasan Sokoto kan dalibar da tayi bat
Simon Lalong, ya ce yana bin bayan Rotimi Amaechi, tsohon ministan sufuri kuma dan takarar shugaban kasa na 2023, ya kuma ce ba zai bi bayan wani dan takara dag
Rotimi Amaechi, dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar APC kuma tsohon ministan sufurin ya ce ya fi ko wanne dan takara sanin makamar aiki musamman idan
Mataimakiyar Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, UN, Amina Mohammed, ta ce ya zama dole a yi adalci game da kashe Deborah Samuel Yakubu, wacce aka halaka
Manyan makarantun jami’o’i na Najeriya masu zaman kansu da na gwamnati, sun tsayar da adadin makin JAMB da suke bukata don shiga cikinsu na shekara ta 2022.
Wasu tsagerun yan bindiga sun halaka ɗan sanda guda ɗaya sun sace shugaban ƙaramar hukumar Keffi da ke jihar Nasarawa tare direbansa da suke tare a lokacin.
Hukumar Yaki da Rashawa da yi wa arzikin kasa ta'anatti, EFCC, ta sako tsohuwar Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya, Mrs Patricia Etteh, wacce aka kama kan zargi
Fitacciyar Kannywood, Saratu Gidado wacce aka fi sani da Daso, ta bayyana kudirinta na son takarar kujerar sanata ta jaharta Kano a babban zaben 2023 mai zuwa.
Za a ji yadda Olusegun Obansajo ya yi kutun-kutun, ya tabbatar da kanin abokinsa, Umaru Musa ‘Yaradua ya shugabanci Najeriya a lokacin da zai bar mulki a 2007.
Masu zafi
Samu kari