Latest
A halin yanzun sakamakon zaɓen gwamna da ya gudana a jjihar Osun ya fara fitowa daga rumfunan zaɓe, gwamna Oyetola ya lashe rumfar Aregbesola duk da suna saɓani
jihar Legas - Jami'an tsaro sun kama wasu ‘yan kungiyar asiri daban-daban guda 8 da laifin kai hari kan ayarin motocin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar.
Jihar Osun - Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola, bai isa wurin kada kuri’a ba sa’o’i bayan an fara kada kuri’a a zaben gwamnan jihar Osun. Rahoton.
Yayin da yanzu haka ake cigaba da kidaya kuri'u, babbar jam'iyyar hamayga watau PDP ta shiga gaba a sakamakon farko da ma'aikatan INEC suka ayyyana a Osun.
Jihar Filato - Wasu ‘yan bindiga sun yi wa tawagar sojoji kwanton bauna a kauyen Zurak Kampani da ke karamar hukumar Wase a jihar Filato. Rahoton Daily Trust.
Tsohon gwamnan Jihar Osun, Rauf Aregbesola, ya gujewa zaben gwamna da ake yi a jihar Osun.Jaridar Daily Trust tattaro cewa Aregbesola, wanda a halin yanzu ya k
Gboyega Oyetola, gwamnan Jihar Osun, ya ce shi mutane za su sake zaba. Da ya ke magana da manema labarai bayan ya jefa kuri'arsa a ranar Asabar, Oyetola ya ce m
Abuja - Ifeanyi Ejiofor, Babban Lauyan Nnamdi Kanu da masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB) a ranar Juma’a ya ce sabanin jita-jitar da ake yadawa, wanda yake.
Jihari Osun - Wasu jami’an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC, sun ce suna lura da yadda abubuwa ke gudana a zaben gwamnan jihar .
Masu zafi
Samu kari