Latest
Dan takarar kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar, All Progressives Congress (APC), Asiwaju Bola Tinubu, ya yi alkawarin cire tallafin mai yana hawa mulki.
Budurwar ta tunkari wani ma’aikacin banki inda ta bayyana masa cewa lallai shi din yana da kyau sannan ta kuma nemi ya bata lambar wayansa wanda ya aikata.
Wata amarya da bata wuce wata ɗaya ba, Maryam Ɗahiru, zata buya tsohon angonta sadakin da ya buya bayan Kotun Musulunci ta raba Aurensu ta Khul'i a Kaduna.
Wata mata mai kudi mazauniyar birnin tarayya Abuja ta shirya tsaf zata biya duk mutumin da ya cika sharudda kuma ya dirka mata ciki naira miliyan N3m, ta kafa
Daga karshe, kotu ta wanke tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal daga zargin badakalar Naira miliyan 544 na kwangilar yankan ciyawa a jihar Borno.
Gwamnatin tarayya karkashin ma’aikatar jin kai da walwalar ‘yan kasa, ta kara N30 kan kowanne kwano daya na abincin daliban firamare wanda a baya yake N70.
Wani sabon labari ya janyo cece-kuce a kafafen ra'ayi da sada zumunta inda wani Ango ya soke bikin aure bayan gano Amaryarsa na da yara na kanta har guda biyu.
yadda albashin shugaban ma'aikatan kamfanonin bankin gt da kuma kamfanin dangote yake da kuma yadda suke a matakin kasa a shekarar 2021 da kuma na shekarar 2020
Wani babba daga cikin yan uwan Bola Ahmed Tinubu, Ade Ekemodu ya yi magana kan asalin Bola Tinubu, da lafiyarsa da shekarunsa da ake ta yada jita-jita a kai.
Masu zafi
Samu kari