Latest
Yan kasuwan sun tafka asarar ne lokacin da wasu gurbatattun mutane suka kai masu hari a kasuwar sayar da albasa da ke Ƙaramar Hukumar Ahiazu Mbaise da ke Jiha.
A jiya ne wasu yan ta'adda suk yi wa sojoji kwantan bauna a Bwari, babban birnin tarayya Abuja har sojoji uku suka mutu, bayanan mutum biyu daga ciki sun fito.
Jihar Gombe - Akalla barayin shanu 12 tare da yara kanana shida ne rundunar ‘yan sandan jihar Gombe ta gurfanar da su a yau Litinin. inda aka kama Rahoton PUNC.
Mun kawo wuraren ‘Yan ta’adda ke shirin kai wa hari a birnin tarayya. ‘Yan ta’addan Boko Haram da ‘Yan bindiga sun tare a wasu unguwanni a Birnin na Abuja.
Bayan ya kubuta kuma ya haɗu da iyalansa, ɗaya daga cikin fasinjojin jirgin ƙasan Kaduna zuwa Abuja ya ce yana tausaya wa ragowar da ke hannun yan ta'adda.
Bidiyon wani dan sanda kai tsaye ba tare da fargaba ba ya na amsar cin hanci a hannun jama’a ya bayyana a yanar gizo.Da alamu masu wucewa ne a kan babban titin.
Gwamna Abdullahi Sule na Jihar Nasarawa ya ce zaben shugabancin kasa na 2023 tsakanin jam'iyyar APC da PDP ne, rahoton Channels Television. Da ya ke watsi da yi
Queen Nawal ta shayar da mabiya shafukan soshiyal midiya mamaki bayan ta wallafa wani bidiyo a shafin TikTok inda ta nuna irin sitayel din da ta zaba a yi mata.
Domin rage musu raɗaɗin halin da suka tsinci kansu, gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya raba wa mutanen Damboa tallafin kudi da kayan abinci har da kaya.
Masu zafi
Samu kari