Latest
Yayin da yan Najeriya ke cigaba da Allah-wadai da tir da hare-haren yan bindiga a sassan Najeriya, a Taraba wasu miyagu sun aikata ta'asa a birnin Jalingo.
Wata kyakyawar matashiyar budurwa mai shekaru 23 ta aure mahaifin saurayinta mai shekaru 89 a duniya bayan ta kama saurayin nata yana cin amanarta dumu-dumu.
Kasa da sa'o'i 24 da 'yan ta'adda suka yi barazanar yin garkuwa da shugaban kasa Muhammadu Buhari da gwamnan Kaduna Nasir El'Rufai a wani faifan bidiyo jiya.
Oluchi Mbadugha mai shekaru 29 ta gurfana a gaban kotun Majistare da ke Ogba, jihar Lagas, bayan ta yiwa matar dan uwanta, Christian Precious, dukan kawo wuka.
Dan majalisar da ke wakiltar Combe ta tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Danjuma Goje a jiya ya fara rabon takin NPK buhu 12,000 wanda kudinsu ya kai N258m.
Wani gagarumin karar fashewar abu ya tashi a farfajiyar ofishin sakataren gwamnatin jihar Kogi, Dr. Folashade arike Ayoade.Ofishin shi ne kusa da Ligard Street.
Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Talata, ya bukaci Majalisar Dattawa ta tabbatar da nadin mukadashin alkalin alkalai na kasa, Mai sharia Ariwoola, matsayin CJN
Hukumar EFCC, ta kama wasu bokaye biyuda wani 1 wadanda suka hada kai wurin damfarar mai neman kujerar 'dan majalisar wakilai a Ekiti, kudi har N24 miliyan.
Malam Garba Shehu,Hadimin shugaban kasa kan harkokin yada labarai ya bayyana muhimmacin ziyarar Shugaba Buhari kasar Liberia wata sanarwa da ya fitar ranar Lit.
Masu zafi
Samu kari