Latest
Diyar Biloniyan Najeriya, Hauwa Muhammad Indimi, ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ta koka kan siyan karamin kwandon tumatir a kan N8,000. An yi caa.
An gano cewa wani ikirarin cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fadi yayin rangadi a sabon ofishin mai ba kasa shawara kan tsaro a Abuja ba gaskiya bane.
Dan jarida a Najeriya Mayowa Tijani ya bukaci Bola Ahmed Tinubu ya kaucewa kura-kuran da Muhammadu Buhari ya yi a yayin mulkinsa da ya jefar kasar cikin masifa.
Ƴan daba sun tafka ta'asa a cikin birnin Kano bayan sun halaka wani jami'ik ɗan sanda. Ƴan daban dai sun halaka ɗan sanda ne ta hanyar yanka shi har lahira.
Masarautar Zazzau da ke jihar Kaduna ta dakatar da wani Hakimi bisa zargin daukar doka a hannunsa, ya ce ya daka masahin ne saboda yana luwadi a jikin gidansa.
Hukumar yaki da rashawa da karbar koraf-korafe ta jihar Kano ta kama kwamishinan ayyuka na zamanin Gwamna Abdullahi Ganduje kan zargin wawure naira biliyan 1.
Hukumar alhazai ta ƙasa ta sanar da fara jigilar alhazan Najeriya na bana a ranar Talata 4 ga watan Yulin da muke ciki. An fara jigilar ne da alhazan Sokoto.
Abubakar Aliyu Rasheed yana sha’awar ya zama Emeritus a harkar boko, dole ya yi murabus. Emeritus shi ne Farfesa da ya yi ritaya, amma ya cgaba da koyarwa.
Hukumar shirya jarabawar shiga jam'ia (JAMB) ta kammala bincikenta kan Mmesoma Ejikeme, ɗalibar da ta yi ƙaryar cin maki 362. JAMB ba ita kaɗai ba ce ta yi haka
Masu zafi
Samu kari