Latest
Ganin halin da ake ciki na nadin sababbin hafsoshin tsaro, tsofaffin sojoji da 'yan sanda sun fadi yadda za a inganta zaman lafiya da kwanciyar hankali a kasa.
Mambobin NWC karkashin jagorancin shugaban APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, na ganwa da jagororin ƙungiyar gwamnonin jam'iyya mai mulki a birnin Abuja.
Wani mai gida ya gargadi mai haya kan ya na gaishe da matarsa inda ya ce ba ya bukatar gaisuwa a tsakaninsu su, ya ce zai fuskanci barazanar kora daga gidan.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi ganawa ta musamman da wakilan bankin Amurka a fadar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jagoracin shugaban bankin, Mr Bernard Mensah
Kwamitin aikace-aikace na kasa (NWC) na jam'iyyar PDP, ya zargi jam'iyyar APC da yunkurin kullawa PDP makarkashiya dangane da kujerar shugaban marasa rinjaye.
Wata mata mai shekara 39 ta garzaya soshiyal midiya inda ta koka kan rashin samun abubuwan jindaɗin rayuwa. Tace har yanzu ba ta saurayi, ƴaƴa da mota ta kanta.
Honorabul Tajudeen Abbas ya bayyana sabbin jagororin majalisar wakilan tarayya ta 10 daga bangaren masu rinjaye APC da kuma marasa rinjaye wato PDP, NNPP da LP.
Shugaba Bola Tinubu, daga karshe ya fara gabatar da hujojji na kare kansa a kotun sauraron karar zaben shugaban kasa da ake zarginsa da magudi a zaben 2023.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya sanar da sunayen sabbin jagororin majalisar dattawa ta 10 daga ɓangaren masu rinjaye da marasa rinjaye.
Masu zafi
Samu kari