Latest
Wata kyakkyawar baturiya mai neman mijin aure ido rufe ta bayyana cewa za ta bayar da kyautar N3.8m ga duk wanda ya taimaka mata ta samu namijin da zai aureta.
Wani hoton fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau, tare da wani matashi farin fata ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. Mutane na ganin bai dace ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aikawa da Majalisar Wakilai wata wasika ta neman a ba shi izinin ciyo bashin naira biliyan 500 domin sayowa 'yan Najeriya.
Jarumar Nollywood Funke Akindele ta magantu a kan mutuwar aurenta biyu. Jarumar fim din ta kuma ba matasa da yan mata shawara a wata hira da aka yi da ita.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya naɗa Bukar Tijani a matsayin sabon sakataren gwamnatin jihar. Tijani ya taɓa riƙe muƙamin minista a baya.
Wani mutumi James Bassey ya durkusa ya na neman alfarma bayan an yanke wa wanda ya ke kara hukunci a kotu, ya ce ya na neman alfarma saboda taimakonsa da ya ke.
Yan Najeriya sun kagu da son jin sunayen shugaban kasa Bola Tinubu. Yanzu, jam’iyyar APC mai mulki ta ce mambobin jam’iyyun adawa na iya shiga jerin ministocin.
Wata budurwa da ke rayuwa a Germany ta bayyana yadda suke cikin wani mawuyacin hali na karancin samari, ta ce komai sai ka biya kafin saurayi ya zo maka hira.
Bola Tinubu zai bi irin salon tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, wajen aikawa da sunayen ministocinsa Majalisar Dattawa domin tantancesu kafin ya bayyana.
Masu zafi
Samu kari