Latest
INEC ta sanar da jam'iyyar APC a matsayin wanda ta lashe zaben Gwamnan Kaduna. ‘Dan takaran Gwamna Kaduna a PDP, Mohammed Isah Ashiru bai gamsu da zaben 2023 ba
An nemi Tinubu da kar ya saurari duk masu jerangiyar zuwa wajensa neman a ba su mukami a gwamnatinsa. Tsohon gwamnan jihar Kaduna na mulkin soja Kanar Abubakar.
Gwamnatin Benuwai ta kafa kwamiti na musamman da zai binciko kayan da aka sace. Kwamitin da Gwamna ya ba aiki sun yi gaba da motocin Ortom kwanaki da barin ofis
Wani matashi dan darikar Kwankwasiya a Kano ya bayyana yadda yake ji da darikar tasu, ya ce ko shi kansa Kwankwaso me wannar tafiya bai isa ya hana su bin ta ba
Fitaccen jarumin masana'antar shirya finafinai ta Kannywood, Abba Ruda, wanda aka fi sani da Abba El-Mustapha, ya bayyana yadda gwamnatin Abba Gida Gida na.
Wata Hajiya da ta fito daga jihar Legas mai shekara 70 a duniya ta riga mu gidan gaskiya bayan an kammala aikin Hajji. Ta rasu ne bayan ta yanke jiki ta faɗi.
Duk da ya na PDP, Nyesome Wike ya bada gudumuwa da kudi saboda nasarar Bola Tinubu. Tony Okocha ya nemi alfarma idan an tashi raba Ministoci, a ba Wike mukami.
Rundunar 'yan sandan jihar Bayelsa ta kama wasu mutane uku da ake zargi sun kashe wani matashi bisa zargin satar biredi a birnin Yenagoa da ke cikin jihar.
Biyo bayan cire tallafin man fetur da shugaba Tinubu ya yi, an shiga halin raɗaɗi sosai a ƙasa, wands hakan har wasu jihohi ya shafa suka rage yawan ma'aikatu.
Masu zafi
Samu kari