Latest
Shugabannin ƙungiyar kwadago ta ƙasa NLC sun ƙaurace wa taron da gwamnatin tarayya ta shirya da nufin rarrashinsu su hakura da shiga yajin aiki gobe Talata.
A zaben shugaban majalisar wakilan tarayya da aka yi, Tajudeen Abbas, PhD ya samu galaba a kan Idris Wase da Aminu Sani Jaji, amma ba a banza aka yi haka ba.
Sabon shugaban NNPP na shiyyar Kudu maso Yammacin Najeriya, Alhaji Wasiu Ajirotutu, ya ce Rabiu Kwankwaso ba ɗan amana bane a siyasa domin ya ci amanar NNPP.
Peter Obi, ɗan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar Labour ya fadawa kotun zaɓe buƙatunsa guda biyar da yake so ta cika ma sa kan shari'arsa da Shugaba Tinubu.
Shahararren Fasto Daniel Olukoya ya gargadi masu cikon mazaunai da mama inda ya ce irin wadannan matan shaidan ya gama da su kuma ba zai waiwaice su ba a gaba.
Gwamnatin jihar Katsina ta ƙaddamar da sabon shirin rabon kayan tallafi ga mabuƙata a jihar. Gwamnatin za ta raba buhunan shinkafa a rumfunan zaɓe na jihar.
Shugaban ƙaramar hukumar Ijebu ta gabas, a jihar Ogun, Wale Adedayo, ya kubuta daga hannun hukumar DSS bayan gayyatar da aka masa tun ranar Jumu'a da ta shige.
An bayyana ƙararraki 3 da ake shigar da Shugaba Bola Tinubu a gaban kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa, wacce ta tsaida ranar Laraba, 6 ga Satumba.
Jami'an ƴan sanda sun samu nasarar gasawa ƴan bindiga aya a hannu a jihar Kaduna. Ƴan sandan sun fatattaki miyagun ƴan bindiga tare ceto mutanen da suka sace.
Masu zafi
Samu kari