Latest
Gwamnan jihar Kaduna mai barin gado, Malam Nasiru El-Rufai, ya janye hakkin mallaka na kamfanoni 9 da ke da alaƙa da tsohon gwamnan jihar, Sanata Ahmed Makarfi.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce gwamnonin arewa na jam'iyyar APC suna nan daram a tare da zababben shugaban kasa kan shugabancin majalisa ta 10.
Kotun sauraron kararrakin zabe ta dage karar da jam'iyyar APM ta shigar ta na kalubalantar Bola Ahmed Tinubu da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Shugaban tsagin jam'iyyar Labour Party, Bashir Lamidi Apapa ya bayyana dalilin da zai sa ya amsa gayyatar da zababben shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi masa
Matashin nan mai shiga irin ta mata Idris Bobrisky ya bayyana dalilin da ya sa ba ya son kulla abokantaka da kowa. Ya ce saurayinsa ya gargade shi, ya fada masa
INEC ta bayyana cewa jam'iyyar Labour da dan takararta Peter Obi, sun ki biyan N1.5m da aka bukata, domin a basu takardun zaben da suke so su gabatar a gaban
Daya daga cikin jikokin Sarkin Kagarko da aka sace a makon daya gabata ya tsere daga hannun ‘yan bindigan bayan shugaban ‘yan ta’addan ya umarci a kashe shi.
Babban jigon NNPP kuma na hannun daman Rabiu Musa Kwankwaso, Buba Galadima, ya ce rashin isassun kuɗi ya hana NNPP kai kara kan zaben shugaban ƙasan da ya wuce.
Kotun zaɓe ta sake ɗage sauraron ƙarar da Atiku Abubakar, na PDP ya shigar yana ƙalubalantar nasarar Bola Ahmed Tinubu, a zaɓen shugaban ƙasa zuwa ranar Juma'a.
Masu zafi
Samu kari