Latest
Kasar Ukraine ta rasa shida daga cikin dakarun sojinta yayin da wasu jiragen yaƙi masu saukar ungulu guda biyu suka gamu da hatsarimara daɗi a gabashin ƙasar.
Al’ummar Kenya sun jinjinawa wasu ma’aurata bakwai daga gudunmar Machakos kan yin auren hadin gwiwa. Ma’auratan sun ce sun yi hakan ne don ragewa juna zafi.
Kaduna- Wata matar aure ta garzaya gaban Kotu tana neman a raba aurenta da rabin rayuwarta saboda tsawon shekaru biyu kenan mijin bai nemi ya kwanta da ita ba.
Fitaccen malamin addinin na na cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, ya bayyana cewa ya hasaso juyin mulki a wasu ƙasashen Afrika 3.
Babbar Kotun jihar Benuwai mai zama a Gboko ta yi fatali da ƙarar da ake nemi ta bada umarnin maida Iyorchia Ayu kujerarsa ta shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa.
Bola Ahmed Tinubu ya dauko Khalil Suleiman Halilu ya ba shi shugabanci a NASENI. Khalil shi ne mai mafi karancin shekaru a wadanda Bola Tinubu ya ba mukami.
Shugaban kamfanin mai na NNPC. Mele Kyari ya bayyana yadda kamfanin ya yi asara bayan raguwar amfani da mai a kasar da kaso 30 cikin dari bayan cire tallafi.
Ministan kuɗi, Wale Edun, ya bayyana cewa gwamnatin Bola Tinubu ta tura wa kowace jiha Naira biliyan 2 maimakon N5bn domin guje wa tashin farashin kayayyaki.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana fargabarsa kan juyin mulki da sojoji ke yi a Afrika. Ya bayyana dalilin da yasa amfani da sojoji ya zama matakin karshe a Nijar.
Masu zafi
Samu kari