Latest
Wani magidanci da ke zama a Abuja ya sha alwashin yi wa kansa da diyarsa gwajin DNA don gano wanene ainahin mahaifin yarinyar bayan ya ziyarci ofishin matarsa.
Wata lakcara ta hada yar dirama yayin da wani dalibinta ya nemi aurenta a bainar jama’a. Matashin ya gabatar mata da dure a bainar jama’a da suka dungi murna.
Gwamna Peter Mbah na jihar Enugu ya ce jiharsa tana rasa kuɗi naira biliyan goma sakamakon biyayyar da mutane suke yi wa dokar zaman gida duk ranar Litinin.
Rundunar ƴan sandan farin kaya (DSS) za ta sake gurfanar da Emefiele a gaban kotu bisa zargin mallakar bindiga da alburusai ba bisa ƙa'ida ba a birnin Legas.
Babban Basaraken Benin, Oba, mai martaba Ewuare II ya buƙaci ɗaukacin 'yan Najeriya su goyi bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin aiki ya zo ya zuba.
Wani shaida da PDP ta gabatar a gaban Kotun sauraron ƙarar zaben gwamnan jihar Ogun mai zama a Abeokuta, ya gaza kare kansa kan ikiratinsa cewa shi wakili ne.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta amince da naɗin dan CJN da wasu alkalai sama 20 a matsayin alƙalan babbar Kotun tarayya a taro karo na 105 da ya gudana a Abuja
Wata kyakkyawar budurwa ta garzaya Twitter domin nunawa mutane wani karamin gida da ta ginawa kanta a shekaru 19, kuma hotunan ya haddasa cece-kuce a dandalin.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi ajalin wani dan kasuwa mai suna Chinonso Ugwu a kauyen Balele da ke karamar hukumar Ningi a jihar Bauchi.
Masu zafi
Samu kari