Latest
An kwashi Joe Ajaero, shugaban kungiyar kwadago na kasa (NLC) zuwa wani asibiti a Owerri, babban birnin jihar Imo inda yake samun kulawar likitoci.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike ya yi bayanin cewa ba zai bari Sim Fubara ya yi aiki da makiyansa ba bayan ya yi aiki don ganin ya zama gwamnan Ribas.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi magana kan lokacin da za a daina amfani da tsofaffin takardun kuɗi, a yayin da wa'adin ranar 31, ga watan Disamba ya matso.
Francis Okoye, jigon jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Kudu maso Gabashin Najeriya ya shawarci Atiku Abubakar da Peter Obi su goyi bayan Shugaba Tinubu.
Daliban jami'ar Obafemi Awolowo sun gudanar da zanga-zanga a ofishin hukumar INEC da ke Ibadan kan kama daliban jami'ar bisa zarginsu da aikata laifukan damfara
A ranar Laraba, 1 ga watan Nuwamba, hukumar yaki da cin hanci da rashawa, EFCC, ta sanar da haramta ayyukan dare a Najeriya. Dele Oyewale ne ya bayyana hakan.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta tabbatar da nasarar Ireki Kingibe ta jam'iyyar LP a matsayin wacce ta lashe zaben Sanata a mazabar Abuja.
Wata babbar kotu a jihar Ribas ta hana majalisar dokokin jihar tsige Gwamna Siminalayi Fubara. An dai samu rikicin siyasa a jihar Rivers cikin kwanakin nan.
Wasu masu zanga-zanga sun yi tattaki har zuwa zauren majalisar tarayya da ke Abuja ranar Laraba, sun buƙaci a tsige Bello Matawalle daga matsayin ministan tsaro.
Masu zafi
Samu kari