Latest
Sanata Ishaku Abbo, haifaffen jihar Adamawa ya karyata masu zargin cewa shi ne aka kama a bidiyo yana lalata da wata matar aure 'yar Adamawa. Abbo ya yi bayani.
A wannan rahoton za ku ji cewa wasu masu garkuwa da mutane sun sake tafka rashin imani inda su ka kashe matashin mai shekaru 19, Anas Zubairu bayan karbar N17m.
Malaman addinin Musulunci sun fita daga tafiyar Abba Kabir Yusuf suka koma APC karkashin Sanata Barau Jibrin. Sanatan zai shirya gasar kartun Alkur'ani a Kano.
Bayan rasuwar mahaifiyar marigayi tsohon shugaban kasa, Umaru Musa Yar'Adua, Bola Tinubu ya tura sakon ta'aziyya ga iyalan marigayiya Hajiya Dada a jihar Katsina.
Mataimakin gwamnan Yobe, Idi Barde Gubana zai jagoranci jami’an gwamnati zuwa jana’izar mutanen 37 da 'yan ta'adda suka kashe a Yobe. Sojoji suka kwaso gawarwakin.
Andrew Wynne, dan ƙasar Burtaniya da rundunar yan sandan kasar nan ta ce ta na nema ruwa a jallo ya musanta zargin da hukumomin Najeriya ke yi masa.
Gwamnonin Arewa sun fitar da matsaya kan matsalar tasro domin kawo karshen yan bindiga da suka addabi yankin. Gwamna Inuwa Yahaya ne ya yi bayani.`
Tsohon gwamnan Rivers wanda ya rike mukamin Minista a mulkin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi ya yi martani bayan yada jita-jitar cewa yana nadamar shiga APC.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, Kungiyar League of Northern Democrats da Mallam Ibrahim Shekarau ke jagoranta ta fara shiri domin tumbuke Bola Tinubu a zaben 2027.
Masu zafi
Samu kari