Latest
Wasu fitattun jaruman Kannywood sun koma APC a jihar Kano. Hakan na cigaba da kawo ci baya ga siyasar Abba Kabir Yusuf a Kano. Barau Jibrin ya karbi jaruman.
Sarakunan yankin Neja Delta sun bayyana cikakken goyon bayansu ga shugaban sa Bola Ahmed Tinubu, sun ce manufofinsa za su amfani mutanen yankunansu.
A wannan labarin, gwamna Abba Kabir Yusuf ya karbi tubabbun yan siyasa daga jam’iyyun adawa guda biyu, inda su ka yi sauyin sheka zuwa jam’iyyar NNPP.
Gwamnatin tarayya ta bakin cibiyar ba da sanarwar gaggawa kan ambaliyar ruwa ta kasa ta yi hasashen cewa za a zabga mamakon ruwan sama a jihohi 17 na Najeriya.
Rundunar yan sanda a Bauchi ta kama wasu gungun yan fashi da makami da suka addabi kamar hukumar Misau. Sun haura gida da bindiga sun yi satar kudi.
Babban hafsan sojojin kasan Najeriya (COAS), Taoreed Lagbaja, ya koka kan karancin jami'an tsaron da ake da su a kasar nan. Ya ce ba za su iya kare 'yan Najeriya ba.
Shugaba Bola Tinubu ya ki rattaba hannu kan kudirin dokar kara wa’adin aikin ma’aikatan majalisa daga shekaru 35 zuwa 40 ko kuma shekarun ritaya daga 60 zuwa 65.
Fitacciyar jarumar Kannywood, Hadiza Gabon ta daura damar yin karar wani gidan talabijin da ta ce ya sace bidiyonta tare da watsawa a tasharsa ba tare da izini ba.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa ya sanar da shugaban masa Bola Tinubu zargin da ake yiwa karamin ministan tsaro, Bello Matawalle.
Masu zafi
Samu kari