Fitacciyar jarumar Nollywood, Ajara Lasisi wadda aka fi sani da Aunty Ajara, ta rasu bayan doguwar rashin lafiya, kamar yadda darakta Tobi Oladele ya sanar.
Fitacciyar jarumar Nollywood, Ajara Lasisi wadda aka fi sani da Aunty Ajara, ta rasu bayan doguwar rashin lafiya, kamar yadda darakta Tobi Oladele ya sanar.
Jarumar Kannywood, Nusaiba Muhammad Ibrahim wacce aka fi sani da Sailuba, ta ce musuluntar wata ce ta ja hankalinta zuwa fim duk da dai daman tana sha'awa.
Tsohuwar jarumar Kannywood, Ummi Nuhu ta rusa kuka ana tsaka da hira da ita kan halin da ta shiga bayan shekaru a harkar fim. Ta ce bata taba yin aure ba.
EFCC ta kama Hamisu Breaker da G-Fresh kan likin Naira a wajen biki, inda kotu ta yanke musu hukuncin daurin watanni 5 ko biyan tarar N200,000 kowannensu.
Ana zargin mawaki Ali Jita da amfani da baitocin Yakubu Musa a wakarsa ta Amarya, lamarin da ake ganin zai iya kai shi gaban kotu bisa zargin satar fasaha.
Fitaccen jarumin Kannywood, Lawan Ahmad ya fara rigima da masu kallon Izzar So kan zargin shirin ya yi tsawo da yawa. Ya mayar da martani mai zafi, ciki har da zagi.
Rahotanni da suka zuwa mana sun tabbatar da cewa mahaifin fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ya riga mu gidan gaskiya a jihar Kaduna da ke Arewacin Najeriya.
Tsohon minista a gwamnatin Buhari, Abubakar Malami ya yi wa Adam A Zango addu'a bayan hadarin mota da ya yi a hanyar Kano-Kaduna. Ya masa fatan alheri.
Jarumar Kannywood, Maryam Malika ta sanar da cewa za ta auri Abdul M Shareef a jihar Kaduna. Amarya da ango sun nemi a halarci daurin auren a Kaduna.
Tace fina-finai a Kano na kare tarbiyya da addini, amma masana da ’yan fim na ganin hakan na tauye fasaha da ’yancin fadin albarkacin baki da kuma dakile Kannywood.
Labaran Kannywood
Samu kari