Malamin Musulunci da zai yi takarar gwamna, Sheikh Bashir Sani Ahmad Sokoto ya yi zargin cewa an je za a kashe shi. An kama wanda ake zargi ya je gidan shi.
Malamin Musulunci da zai yi takarar gwamna, Sheikh Bashir Sani Ahmad Sokoto ya yi zargin cewa an je za a kashe shi. An kama wanda ake zargi ya je gidan shi.
Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
Jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta amsa sakon fatan alheri daga wani masoyin ta kwanaki biyu bayan an daura auren ta da Ibramin Garba a jihar Kaduna.
Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta bayyana tsantaar godiya da farin ciki da Allah ya nuna mata wannan rana da aka ɗaura aurenta, ta roki addu'a.
Yayan amarya Rahama Sadau ya yi bayani kan auren da kanwarsa ta yi a yau Asabar 9 ga watan Agustan 2025 inda ya ce mahaifinsu ya bar musu wasiyya.
A tarihin masana'antar Kannywood an yi wasu fitattun jarumai da mawaka waɗanda suka yi shura amma daga baya suka zama abin tausayi kuma ba a jin duriyarsu.
Shari’o’in cin zarafin Naira da tallata rashin tarbiya sun janyo hankalin jama’a a Arewa, inda Hamisu Breaker da wasu masu nishadi suka gamu da hukuncin dauri a 2025
Fitaccen mawaki a jihar Kano, Aminu Lajawa Mai Dawayya ya bayyana irin nasarorin da ya samu a lokacin da ya yi fice a Kannywood da waka shekarun baya.
Tsohuwar jarumar Kannywood, Ummi Nuhu ta bayyana halin da ta shiga bayan hadarin da ta yi. Ta ce tana fatan ta yi aure kafin Allah ya karbi rayuwarta.
Jarumar Kannywood, Nusaiba Muhammad Ibrahim wacce aka fi sani da Sailuba, ta ce musuluntar wata ce ta ja hankalinta zuwa fim duk da dai daman tana sha'awa.
Tsohuwar jarumar Kannywood, Ummi Nuhu ta rusa kuka ana tsaka da hira da ita kan halin da ta shiga bayan shekaru a harkar fim. Ta ce bata taba yin aure ba.
Labaran Kannywood
Samu kari