Tsohon gwamnan jihar Ogun, Aremo Olusegun Osoba ya bayyana cewa ana shiryawa Bola Tinubu makarkashiya domin rage tasirin shi a Kudu kan zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Aremo Olusegun Osoba ya bayyana cewa ana shiryawa Bola Tinubu makarkashiya domin rage tasirin shi a Kudu kan zaben 2027.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Ali Nuhu ya karyata jita-jitar mutuwarsa da ta karade shafukan sada zumunta. An gano yana nan da ransa cikin koshin lafiya tare da cigaba da harkokin fim dinsa.
Fitaccen jarumin nan a Kannywood, Adam A. Zango ya oara yin aure watanni bayan rabuwa da matarsa, ya auri jaruma Maimuna watau Salamatu a shirin Garwashi.
A tsakanin 2022 zuwa 2025, Kannywood ta yi kama da dandalin auratayya, inda jarumai mata da dama sun yi aure. Legit ta jero bayanan jarumai 12 da suka yi aure.
An tabbatar da rasuwar daya daga cikin fitattun jaruman Nollywood a Najeriya , Cif Kanran, wanda ya koma ga mahaliccinsa da safiyar ranar Juma'a, 15 ga Agusta.
Jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta amsa sakon fatan alheri daga wani masoyin ta kwanaki biyu bayan an daura auren ta da Ibramin Garba a jihar Kaduna.
Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta bayyana tsantaar godiya da farin ciki da Allah ya nuna mata wannan rana da aka ɗaura aurenta, ta roki addu'a.
Yayan amarya Rahama Sadau ya yi bayani kan auren da kanwarsa ta yi a yau Asabar 9 ga watan Agustan 2025 inda ya ce mahaifinsu ya bar musu wasiyya.
A tarihin masana'antar Kannywood an yi wasu fitattun jarumai da mawaka waɗanda suka yi shura amma daga baya suka zama abin tausayi kuma ba a jin duriyarsu.
Shari’o’in cin zarafin Naira da tallata rashin tarbiya sun janyo hankalin jama’a a Arewa, inda Hamisu Breaker da wasu masu nishadi suka gamu da hukuncin dauri a 2025
Labaran Kannywood
Samu kari