Matatar shugaban Izala kuma tsohon shugaban hukumar NAHCON, Sheikh Abdullahi Saleh Pakistan ta rasu. Za a yi jana'izar Hajiya Zainab a yau da karfe 10:00 na safe.
Matatar shugaban Izala kuma tsohon shugaban hukumar NAHCON, Sheikh Abdullahi Saleh Pakistan ta rasu. Za a yi jana'izar Hajiya Zainab a yau da karfe 10:00 na safe.
Iran ta sake rufe mashigin Hormuz bayan ta zargi Amurka da Isra’ila da rashin cika sharuddan yarjejeniyar da aka cimma domin kawo karshen rikici.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasar za ta yi zaman sirri don tattauna kan abubuwan da ke kunshe a yarjejeniya da kasar Musulunci ta Iran.
Dakarun sojojin Isra'ila sun kai hare-hare masu muni a kasar Lebanon. Hare-haren na sama da aka kai sun jawo asarar rayuka da raunata mutane da dama.
Kasar Iran ta bayyana cewa za ta iya ficewa daga yarjejeniyar tsagaita wuta matukar aka bar Isra'ila ta ci gaba da kai hare-hare kan kasar Lebanon.
Rahotanni sun ce wani harin sama da Isra’ila ta kai a kudancin Lebanon ya yi sanadin mutuwar ‘yan mata uku ‘yan gida daya tare da jikkata wasu fararen hula.
Kasashen UAE, Kuwait, da Bahrain sun fuskanci harin makaman Iran yau Laraba, 8 ga Afrilu, 2026, sa'o'i kadan bayan sanarwar tsagaita bude wuta yau.
An samu sabanin ra'ayi tsakanin yan majalisar Amurka bayan sanarwar da Shugaba Donald Trump ya yi ta tsagaita wuta a yakinsa da kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya tabo batun nukiliyar Iran. Donald Trump ya bayyana cewa akwai aikin hadin gwiwa da Amurka za ta yi tare da Iran.
Shugaba Donald Trump ya zargi Najeriya da yada labaran karya kan martanin Iran kan tsagaita wuta, yana mai cewa rahoton da aka alakanta da CNN ba gaskiya ba ne.
Gwamnatin Pakistan ta godewa kasashen da ta kira yan uwa, wadanda suka bada gudummuwa wajen kawo karshen yakin Amurka/Isra'ila da kasar Musulunci ta Iran.
Labaran duniya
Samu kari