Sojojin Isra'ila sun gwabza fada da mayakan kungiyar Hezbollah a kasar Lebanon. Daya daga cikim sojojim ya mutu har lahira yayin da wasu suka jikkata.
Sojojin Isra'ila sun gwabza fada da mayakan kungiyar Hezbollah a kasar Lebanon. Daya daga cikim sojojim ya mutu har lahira yayin da wasu suka jikkata.
Shugaba Donald Trump ya yi watsi da shawarar Benjamin Netanyahu na kiran al'ummar Iran su fito zanga-zanga, yana tsoron hakan zai kai ga "zubar da jini."
Sojan Amurka da ya fito daga Najeriya mai suna Chukwuemeka Oforah ya mutu a cikin teku bayan ya fada cikin teku. An bayyana cewa sojan yana da shekara 21.
Erdogan ya naɗa Akin Gurlek a matsayin Ministan Shari'a, matakin da ya janyo dambe a majalisar Turkiyya da kuma fushin jam'iyyar adawa a ranar 11 ga Fabrairu, 2026.
Mutum 2 sun tsira bayan ƙaramin jirgi ya faɗa kan motoci a Georgia. Matuƙin ya yi ban kwana da iyalinsa kafin sauƙar gaggawa a ranar 9 ga Fabrairu, 2026.
A labarin nan, za a ji cewa kwamitin majalisar Amurka ya gabatar da kuduri a kan zargin kisan kiristoci a Najeriya, tare da neman a sanya takunkumi ga Kwankwaso.
Sarkin Saudiyya, Sarki Salman bin Abdulaziz, ya bayar da umarnin gudanar da sallar roƙon ruwa a duk faɗin ƙasar ranar Alhamis 12 ga Fabrairu, 2026.
Saudiyya ta yi kiran duban watan Ramadan na 2026 a ranar 17 ga Fabrairu. Idan an ga wata za a fara azumi ranar 18 ga Fabrairu, in ba a gani ba sai ranar 19 ga watan.
Gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump za ta turo sojoji Najeriya akalla 200 domin yaki da 'yan ta'adda a kasar. Sojojin Amurka za su horas da na Najeriya.
Akalla mutane 51 ne ake fargabar sun mutu ko sun bace a tekun Libiya bayan jirgin ruwa da suke tafiya a cikinsa ya yi hatsari. 'Yan Najeriya 2 sun tsira.
Gwamnatin Amurka ta nuna adawa da yunkurin Isra'ila na mamaye yankunan Falasdinawa a Yammacin kogin Jordan. Kasashen Musulmi da majalisar dinkin duniya sun yi magana
Labaran duniya
Samu kari