Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Firayim Ministan Birtaniya Keir Starmer ya sanar da murabus a kasa da shekaru biyu a ofis, inda ya ce Jam’iyyar Labour za ta fara zaben sabon shugaba a watan Yuli.
Shugaba Donald Trump ya yi barazanar sanya harajin kashi 50 kan duk ƙasar da ke sayar wa Iran makamai yayin da ya ce za a hana Iran sarrafa sinadarin uranium.
Sojojin Isra’ila sun sanar da dakatar da bude wuta kan Iran bisa umarnin shugabannin siyasa bayan yarjejeniyar tsagaita wuta ta makonni biyu tsakanin Amurka da Iran.
Gwamnatin Koriya ta Arewa karkashin Kim Jong Un ta harba makamai masu linzami Koriya ta Arewa jim kadan bayan sulhun Iran da Amurka a Gabas ta Tsakiya
Gwamnatin Pakistan ta sanar da cewa a ranar Juma'a, 10 ga watan Afrilun 2026 Amurka da Iran za su zauna a Pakistan bayan alkawarin tsagaita wuta.
A labarin nan, za a ji cewa jagoran adawa na kasar Isra'ila ya zargi Benjamin Netanyahu da jawo wa kasar babbar asara da ba a taba ganin irinta ba.
Shugaba Trump da gwamnatin Iran sun amince da tsagaita buɗe wuta na makonni biyu. Legit Hausa ta jero abubuwa 10 da ya kamata ku sani game da wannan yarjejeniya.
Gwamnatin Amurka ta yi asarar aƙalla jiragen yaƙi tara a yayin yakin da take yi da Iran a yankin Gabas ta Tsakiya, bisa hotuna da rahotanni suka sanar.
Ofishin jakadancin Amurka a kasar Saudiyya ya gargadi Amurkawa kan zuwa aikin Hajjin bana na 2026 saboda yakin da Donald Trump ya kaddamar a Iran.
Wasu daga cikin Amurkawa sun fito zanga-zanga inda suka jaddada adawa da yaƙe-yaƙen da shugabansu Donald Trump ke jefa su a ciki tare da neman a tsige shi.
Labaran duniya
Samu kari