
Shugaban Amurka ya kara taso da maganar korar Falasdinawa daga Gaza domin a kaisu wasu kasashe a kama musu haya a ba su kudin abinci na shekara daya.
Shugaban Amurka ya kara taso da maganar korar Falasdinawa daga Gaza domin a kaisu wasu kasashe a kama musu haya a ba su kudin abinci na shekara daya.
An yi wa fitaccen jarumin Bollywood, Saif Ali Khan tiyata bayan da wani dan ta'adda ya farmake sa a gidansa. 'Yan sanda sun fara gudanar da bincike kan lamarin.
Rwanda ta gano danyen mai a karon farko a tafkin Kivu, tare da rijiyoyi 13. Najeriya da Angola na za su jagoranci samar da mai a Afirka da ganga miliyan 3.39 a rana.
Bayan kwashe watanni ana fafatawa a tsakanin sojojin Isra'ila da mayakan Hamas, an cimma yarjejeniya tsagaita wuta a Zirin Gaza. An kwashe watanni 15 ana fada.
Farashin danyen mai ya kara kudi zuwa $81 saboda takunkumin Amurka kan Rasha. Masana suna fargabar karancin mai yayin da China da India ke neman mai daga Afrika.
Trump ya soki shugabannin California kan gobarar da ta kashe mutum 24, ya ce ba su iya shawo kan matsalar ba. Gwamna Newsom ya gayyace shi ya ga barnar da kansa.
An shiga jimami a kasar India bayan wani dan majalisar dokoki ya bindige kansa. Dan majalisar mai suna Gurpreet Gopi ya rasu ne bayan ya harbi kansa bisa kuskure.
Rahotanni sun nuna cewa yan ta'adda da ake tunanin mayakan Boko Haram ne sun kai farmaki fadar shugaban kasar Chadi amma sun gamu da fushin dakarun sojoji.
KAsar Faransa ta yi magana kan zzargin cewa tana da hannu wajen yamutsa Nijar tare da hada baki da Najeriya. Wakilin Faransa, Bertrand de Seissan ne ya magantu.
Wasu mutane biyu daga Najeriya za su yi zaman yari a Amurka bisa yaudarar wata mata dala 560,000 ta hanyar soyayyarƙarya, inda suka yi amfani da sunan “Glenn Brown.”
Labaran duniya
Samu kari