Sharif Lawal
7131 articles published since 17 Fab 2023
7131 articles published since 17 Fab 2023
Tsohon na mai magana da yawun bakin kwamitin kamfen din Atiki Abubakar, Segun Sowunmi, ya caccaki tsohon ubangidansa kan yawan takarar da yake yi.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya wanke Fulani makiyaya daga zargi kan matsalar rashin tsaro a yankin Kudu maso Gabas na Najeriya.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Hasan Bwala, ya yi wasu kalamai kan tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya tabo batun matsalar rashin tsaron da ake fama da ita. Ya bayyana cewa 'yan bindiga na rayuwa ne a cikin jama'a.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya taso hadakar jam'iyyun adawa a gaba. Ya bayyana su a matsayin masu jin haushi saboda kasa samun gurbi a gwamnati.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba ta da wata fargaba kan hadakar 'yan adawa da ke son kawo karshen mulkin Tinubu a shekarar 2027.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya. Ya ce zai fadi jam'iyyar da zai koma.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi artabu da jami'an rundunar Askarawan Zamfara da mafarauta. A yayin artabun an samu asarar rayukan mafarauta.
Dan takarar shugaban kasa a zaben 2027, Peter Obi, ya bayyana cewa yankin Arewacin Najeriya zai yi murna da shi idan ya samu nasara zama shugaban kasa.
Sharif Lawal
Samu kari