Sharif Lawal
6191 articles published since 17 Fab 2023
6191 articles published since 17 Fab 2023
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi aika da sakon ta'aziyya ga rundunar sojojin Najeriya kan kisan da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi wasu a sojoji a Borno.
Jami'an tsaron hadin gwiwa da suka hada da 'yan sanda da na rundunar tsaron Sokoto sun samu nasarar dakile wani harin da 'yan bindiga suka kai kan matafiya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi martani ga jam'iyyar APC kan shirinta na ganin mulkin Kano ya dawo hannunta a zaben 2027. Ya ce Allah ke ba da mulki.
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa da yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa (EFCC), ta ɗauki matakin ladabtarwa kan jami'anta da ake zargi da aikata sata.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya aika da sakon gargadi ga 'yan majalisar zartarwar jihar. Gwamna Abba ya ce ba zai lamunci rashin biyayya ba.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum ya ja kunnen masu amfani da kafafen sada zumunta kan yada labaran karya a kan PDP.
Wani jami'in rundunar tsaron jihar Sokoto ya riga mu gidan gaskiya bayan ya harbi kansa bisa kuskure. Lamarin ya faru ne bayan an ceto wasu mutanen da aka sace.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP a jihar Abia, Sanata Emma Nwaka, ya sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC. Sauya shekarsa na zuwa ne bayan ya yi murabus daga PDP.
Harin da 'yan ta'addan Boko Haram suka kai kan sansanin sojoji a jihar Borno ya jawo asarar rayukan jami'an tsaro masu yawa. An nemi wasu daga ciki an rasa.
Sharif Lawal
Samu kari