
Sani Hamza
3857 articles published since 01 Nuw 2023
3857 articles published since 01 Nuw 2023
Hukumar NiMet ta gargadi mazauna yankunan bakin teku da su shirya yayin da ta yi hasashen cewa ruwan sama mai yawa zai sauka a Kano, Neja da wasu jihohin Arewa 14.
Gwamna Bala Mohammed ya ce PDP ba za ta maimaita kuskuren da ta yi a 2023 ba wanda ya jawo mata faduwa zaben. Ya ce jam'iyyar na bukatar Kirista dan Kudu a 2027.
Gwamna Bala Mohammed, ya bayyana cewa akwai bukatar jam’iyyar PDP ta tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa daga Kudu, kuma Kirista don gudun maimaita kuskuren APC.
ASUU ta yi barazanar shiga yajin aiki a fadin Najeriya kan gazawar gwamnati na cika alakawuran da ta dauka a 2009, yayin da minista ya musanta wanzuwar yarjejeniyar.
Gwamnan jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris ya amince da da naɗin Sanusi Mikailu a matsayin sabon sarkin Zuru, don ya gaji marigayi Muhammadu Sani Sami Gomo II.
Manyan jami'ai da mukaminsu ya fara daga mataimakin kwanturola, kwanturola, babban kwamanda zuwa sama, za su ci gaba da karbar albashi har zuwa lokacin mutuwarsu.
Legit Hausa ta tattaro bayanai game da tasirin matatar man Dangote ga tattalin arzikin Najeriya da kuma irin kalubalen da tasirin ke fuskanta a Kudu da Arewa.
Shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Bayo Ojulari, ya ce wasu kusoshi a fannin fetur da gas na barazana ga rayuwarsa saboda yana shirin gyara matatun mai.
A jihar Bauchi, dan sanda ya harbe soja yayin takaddama kan wata motar da ake zargin tana dauke da ma’adanan da aka hako ba bisa ka'ida ba a garin Futuk.
Sani Hamza
Samu kari