Sani Hamza
5531 articles published since 01 Nuw 2023
5531 articles published since 01 Nuw 2023
Rahoto kai tsaye na yadda ake gudanar da wasan dab da na karshe a gasar cin Kofin Duniya tsakanin manyan kasashe duniya biyu, Sifaniya da Faransa.
Kotun Daukaka Kara ta ajiye hukunci kan karar da ADC da wasu jam'iyyu hudu suka daukaka domin kalubalantar hukuncin da ya umarci INEC ta soke rajistarsu.
Yakubu Dogara ya musanta rahotannin cewa zai fice daga APC saboda tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai tabbatar da goyon bayansa ga Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Rahotanni sun nuna cewa mutane sama da 10,000 sun mutu fiye da yadda aka saba a Turai sakamakon tsananin zafin rana da ya afku a ƙarshen watan Yuni.
Lamine Yamal ya ce Spain da Faransa su ne ƙasashe mafi ƙarfi a gasar cin Kofin Duniya, yana mai nuna ƙwarin gwiwar doke Faransa a wasan dab da na ƙarshe.
Gwamnatin Zamfara ta fara ɗaukar sababbin malamai 3,050 domin koyarwa a makarantun firamare da ƙananan sakandare, tare da bayyana sharuddan neman aikin.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce ƙasarsa za ta kula da mashigar Hormuz, yana mai cewa ya kamata ƙasashen da ke amfana da ita su biya kuɗin tsaron hanyar.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da shugaban wata makarantar firamare a jihar Oyo tare da neman Naira miliyan 30 a matsayin kudin fansa kafin sakinsa.
Iyalan ɗaliban da aka sace a makarantar Mussa da ke Borno sun roƙi gwamnatin tarayya ta gaggauta ceto 'ya'yansu bayan watanni biyu ba tare da wani labari ba.
Sani Hamza
Samu kari