Sani Hamza
Author's articles
Bayan kammala taronta na kwanaki biyu, majalisar zartarwar tarayya (FEC) ta amince da wasu muhimman tsare-tsare da ayyuka da za su kara habaka tattalin arzikin kasa.
Babban bulaliyar majalisar dattawa, Ali Ndume ya bayyana cewa zai goyi bayan hukuncin kisa ga wadanda suka saci Ntrn amma ya nemi a kyale barayin N1m da N1bn.
A yayin da matsalar tsaro ke kara ci wa gwamnati tuwo a kwarya, Ministan tsaro, Mohammed Badaru ya yi kira ga kungiyar tarayyar Turai da ta tallafawa Nigeria.
Bayanai sun nuna ‘Yan majalisar Najeriya za su tashi da kusan Naira biliyan 50 daga cikin baitul-mali a shekarar 2024 a matsayin albashi da alawus.
Kwamishinan ilimi na jihar Rivers, Prince Chinedu Mmon da takwaransa na ma'aikatar gidaje, Gift Worlu sun yi murabus daga gwamnatin Gwamna Siminalayi Fubara.
'Yan sanda sun tabbatar da cewa matashin da ya babbaka masallata a kauyen Gezawa ya yi amfani da bam wajen aikata ta'adin. Amma an gano ba harin ta'addanci ba ne.
Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya ce gwamnatinsa za ta rika ba mata 5,200 tallafin kudi na Naira 50,000 kowacce a duk wata har zuwa lokacin da zai sauka a mulki.
A yau ne gwamnatin tarayya za ta kaddamar da gina dakunan kwanan dalibai a manyan makarantu 12 a fadin kasar nan, inda za a fara da jami’ar jihar Akwa Ibom.
Mambobin kungiyar shugabannin mata na jam’iyyar APC na jihohi 37 da Abuja, sun koka kan yadda Shugaba Bola Tinubu ya ki tunawa da su a rabon mukaman siyasa.
Sani Hamza
Samu kari