Ibrahim Yusuf
4528 articles published since 03 Afi 2024
4528 articles published since 03 Afi 2024
Shugaban APC na kasa ya yi rawa da aka saka masa wakar yabon Tinubu ta Omologo a jihar Kano. Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tafawa Farfesa Nentawe Yilwatda.
An sanar da cewa za a samu karancin wutar lantarki a jihohin Gombe, Bauchi, Taraba, Yobe, Borno, Filato da Adamawa a Arewacin Najeriya saboda wani gyara.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa akwai fargabar ambaliyar ruwa a wasu jihohi 10 na Najeriya. Ta ambaci Taraba, Adamawa, Benue, Ogun Delta a cikinsu.
Shugaban Amurka ya sake barazanar kwace tsibirin Greenland bayan tattaunawa da shugaban NATO, Mark Rutte a fadar White House. Ya ce bai manta da Greenland ba.
Shugaban Faransa, Emmanuel MAcron ya yi Allah wadai da harin Isra'ila a Lebanon bayan tsagaita wuta da aka yi. Yai yi magana da Amurka da kasar Iran.
Gwamnatin kasar Rasha ta yi magana kan tsagaita wuta da aka yi tsakanin Iran da Amurka. Ta bayyana Hormuz a matsayin makamin nukiliyar kasar Iran.
Gwamnatin Amurka ta ce rashin tsaro ya karu a Najeriya, za ta kwashe jami'anta a Abuja. Bayan turo sojoji ta yi gargadi kan zuwa wasu jihohin Najeriya.
Gwamnatin Koriya ta Arewa karkashin Kim Jong Un ta harba makamai masu linzami Koriya ta Arewa jim kadan bayan sulhun Iran da Amurka a Gabas ta Tsakiya
Gwamnatin Pakistan ta sanar da cewa a ranar Juma'a, 10 ga watan Afrilun 2026 Amurka da Iran za su zauna a Pakistan bayan alkawarin tsagaita wuta.
Ibrahim Yusuf
Samu kari