Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Olusegun Obasanjo tsohon shugaban kasa yace Sunday Mbang, tsohon jagoran Cocin Methodist ne kadai jagoran kiristocin Najeriya da yake da tabbas zai tafi aljanna
ECOWAS, Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Afirka Ta Yamma, ta umurci sojojinta su daura damar yaki. Wannan umurnin na zuwa ne bayan taron da aka yi a Abuja.
Shugaban Najeriya Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa lokaci ya yi da Najeriya za ta dena yawan ciwo bashi daga kasashen waje domin gudanar da harkoki.
A yau Litinin 31 ga watan Yuli ne Majalisar Najeriya ta fara tantance wasu daga cikin mutanen da Shugaba Bola Tinubu ya tura sunayensu don nada su ministoci.
Shugaba Bola Tinubu ya maye gurbin daya cikin mutanen da ya zaba don nada wa minista, Maryam Shetty, ya kuma zabi wasu sabbi biyu, cikinsu har da Festus Keyam0
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi karar kungiyoyin kwadago na NLC da TUC a kotun masan'antu na kasa dake Abuja kan zarginsa da saba umurnin hana yin zanga-zanga
Justin Trudeau, Farai Ministan Canada ya rabu da matarsa, Sophie, bayan sun shafe shekaru 18 suna zaman aure. Trudeau ya sanar da hakan a shafinsa na Instagram.
A yau Laraba 2 ga watan Agusta ne Kungiyar Kwadago na Najeriya NLC ta fara gudanar da zanga-zanga a sassan Najeriya biyo bayan cire tallafin mai da Tinubu ya yi
Faransa ta sanar da cewa za ta tura jiragen sama su kwashe yan kasarta da sauran kasashen Turai daga Nijar. Hakan na zuwa ne bayan juyin mulki da soji suka yi.
Aminu Ibrahim
Samu kari