Aminu Ibrahim
8421 articles published since 21 Agu 2017
8421 articles published since 21 Agu 2017
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi karar kungiyoyin kwadago na NLC da TUC a kotun masan'antu na kasa dake Abuja kan zarginsa da saba umurnin hana yin zanga-zanga
Justin Trudeau, Farai Ministan Canada ya rabu da matarsa, Sophie, bayan sun shafe shekaru 18 suna zaman aure. Trudeau ya sanar da hakan a shafinsa na Instagram.
A yau Laraba 2 ga watan Agusta ne Kungiyar Kwadago na Najeriya NLC ta fara gudanar da zanga-zanga a sassan Najeriya biyo bayan cire tallafin mai da Tinubu ya yi
Faransa ta sanar da cewa za ta tura jiragen sama su kwashe yan kasarta da sauran kasashen Turai daga Nijar. Hakan na zuwa ne bayan juyin mulki da soji suka yi.
Shugaban Kasa Tinubu ya tabbatarwa yan Najeriya cewa karin albashi mafi karanci na nan tafe nan gaba, shugaban kasar ya furta hakan ne a jawabinsa ranar Litinin
Gwamnan Jihar Kaduna Uba Sani yayi alkawarin sadaukar da rabin albashinsa da nufin amfani da kudin domin tallafawa talakawa, mabukata da marasa galihu a jiharsa
A yau Alhamis 27 ga watan Yuli ne yan Najeriya ke fatan za su san ministocin Shugaba Bola Tinubu. Godswill Akpabio, shugaban majalisar dattawan ya iso majalisa.
Hukumar yaki da rashawa EFCC ta ce bata san lauyanta ba mai suna Ibrahim Mohammed da ya shigar da kara kan tsohuwar ministan sufurin jiragen sama Stella Oduah.
Kawo yanzu jam'iyyar APC, mai mulki ba ta riga ta yi martani ba kan rahoto da wasu kafafen watsa labarai suka fitar da cewa cewa Abdullahi Adamu ya yi murabus.
Aminu Ibrahim
Samu kari