Aisha Musa
9391 articles published since 09 Agu 2016
9391 articles published since 09 Agu 2016
Har yanzu ba a shawo kan rikicin PDP da gwamnonin G5 da suka yi yakin neman adalci da daidaito ba amma basu taya Wike murnar zama minista karkashin APC ba.
Sabon ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana adadin gwamnonin PDP da suka gabatarwa Shugaban kasa Bola Tinubu sunayen mutane don nada su mukamai.
Wata kungiyar jama'a ta roki shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da ya sanya baki a kan takkadamar da ke kewaye da gudanarwar kotun zabe a jihar Kano.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya karbi bakuncin kungiyar matasa da suka fito titi don gudanar da zanga-zangar neman ayi adalci a kotun zaben gwamna.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da ministocinsa guda 45, inda tara daga cikin ministocin za su fayyace nasara ko gazawar sabuwar gwamnati mai ci.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada Injiniya Abubakar Momoh a matsayin Ministan ci gaban Neja Delta. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da kakakinsa ya saki.
Kungiyar ECOWAS ta ce ba za ta amince da maganar da shugaban mulkin sojin Nijar ya yi ba, cewa zai mayar da kasar dimokradiyayya cikin shekara uku masu zuwa.
Allah ya yi wa shahararriyar jarumar nan ta masana'antar shirya fina-finan Hausa na Kannywood, Hannatu Umar (Jarumai) rasuwa a ranar Lahadi, 20 ga watan Agusta.
Hajiya Fatima Tajudeen Abbas da wasu manyan yan siyasar Najeriya sun halarci bikin dan mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin a jihar Kano.
Aisha Musa
Samu kari