Ahmad Yusuf
11429 articles published since 01 Mar 2021
11429 articles published since 01 Mar 2021
Jami’ar ABU Zaria ta fara bincike kan takardun karatun Farfesa Abdullahi Abubakar bayan jerin cancantarsa da suka hada da PhD biyar ya jawo ce-ce-ku-ce.
Mataimakin gwamnan Kano Sule Garo ya halarci Mauludin Tijjaniyya a fadar Nasarawa ta Aminu Ado Bayero yayin da takaddamar masarautar Kano ke ci gaba.
Zanga-zangar NLC ta dakatar da zirga-zirgar jirage a Legas, inda fasinjojin Air Peace suka makale yayin da ake bukatar ma’aikatan kamfanin su shiga kungiyar kwadago
Ayarin mataimakin gwamnan jihar Cross River Peter Odey ya yi hatsari a hanyar Ikom-Calabar, yayin da aka ce wasu mambobin ayarin sun samu raunuka.
Jagoran Iran Mojtaba Khamenei ya nada manyan kwamandojin soji shida a sabbin mukamai, yayin da ake hasashen Mohsen Rezaee zai taka rawa a tattaunawar kasar.
Shugabannin al’ummar Arewa da ke zaune a jihar Anambra sun karyata zargin cewa Peter Obi ya nuna musu wariya ko ya rushe masallaci a lokacin mulkinsa.
Ayatollah Mojtaba Khamenei ya nada tsoffin manyan jami’an IRGC, Mohsen Rezaee da Mohammed Bagher Zolghadr, a manyan mukaman siyasa a kasar musulunci ta Iran.
Sojojin Najeriya da ‘yan sanda sun yi artabu da sama da 100 da ake zargin ‘yan bindiga ne a kan iyakar Zamfara da Kebbi yayin da ake ci gaba da farmaki
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Ahmad Yusuf
Samu kari