Ahmad Yusuf
10424 articles published since 01 Mar 2021
10424 articles published since 01 Mar 2021
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde da yammacin ranar Alhams, sun shiga ganawar sirri a fadar shugaban kasa.
Babban alkalin jihar Ribas ya yi fatali da bukatar Majalisar dokoki na kafa kwamitin binciken Gwamna Fubara da mataimakiyarsa, Farfesa Ngozi Odu.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya ve yana da yakinin Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu nasara a zaben 2027 saboda dabarun da suka tsara.
Kotun kolim Najeriya ta yi fatali da karar da aka shigar gabanta, ana neman dawo da shari'ar Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya kan kisan Kudirat Abiola.
Gwamnatin kasar Amurka ta sake turo tawaga Najeriya domin tattaunawa kan batutuwan da suka shafe kare rayukan kiristoci da yako da ta'addanci a kasar.
Tsohon Antoni Janar kuma Tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami ya ve jami'an DSS sun hana shi ganin iyalai da lauyoyinsa bayan sun kama shi a Abuja
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa ba zai bari a ba kowa mukami ba sai dan jam'iyya, wanda ya yi mata wahala bayan zaben 2027.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana garin Rijana a matsayin cibiya kuma matattarar yan bindiga a Najeriya, ya sha alwashin ceto mutanen da aka sace.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusufa ya gwangwaje mutumin da aka kashe masa iyalinsa da kyautar sabon gida, kujerar hajji da wasu kyaututtuka uku.
Ahmad Yusuf
Samu kari