Ahmad Yusuf
11429 articles published since 01 Mar 2021
11429 articles published since 01 Mar 2021
X ya sanar da dakatar da shirin rabon kudaden shiga ga masu ƙirƙira daga Satumba 2026 tare da ƙaddamar da sabon shirin lada ga masu wallafa abun ciki na asali.
Kotun majistare da ke Kano ta bayar da umarnin tsare Maimuna Idris, mai shekaru 25, bisa zargin yanke mazakutar saurayinta bayan ta gano yana shirin auren wata mace.
Hunter Biden ya ce ciwon dajin da mahaifinsa, Joe Biden ke fama da shi ya bazu zuwa ƙasusuwansa, yana haifar masa da ciwo da raunana jikinsa gaba daya.
Shugaba Bola Tinubu ya yi jimamin rasuwar babban limamim coci, Emmanuel Abiodun Alogbo, shugaban darikar Cherubim and Seraphim, tare da yabawa gudunmawarsa.
Shugaban APC, Farfesa Nentawe Yilwatda ya ce jam’iyyar ta kammala loda sunayen ‘yan takarar gwamna, mataimakai da majalisun jihohi 1,015 a shafin INEC.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya samu lambar yabo ta ZIK International Peace and Leadership Award a Ghana kan nasarorin da gwamnatinsa ta samu.
Atiku Abubakar ya nuna damuwa kan kudin da aka tura masa ba tare da izininsa ba, yayin da banki ya fara bincike kan asalin kudin da yadda aka samu bayanan asusunsa.
Kotu a Senegal ta yanke wa yan TikTok uku hukuncin dauri kan zargin cin mutuncin Shugaba Bassirou Diomaye Faye, yayin da aka ci biyu daga cikinsu tarar CFA 500,000.
Gwamna Agbu Kefas ya nuna cewa Zainab Ibrahim na iya zama mataimakiyarsa a 2027, shugaban APC Nentawe Yilwatda ya kira ta mataimakiyar gwamna mai jiran gado.
Ahmad Yusuf
Samu kari