Ahmad Yusuf
11429 articles published since 01 Mar 2021
11429 articles published since 01 Mar 2021
Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Hukumar Jin Dadin Mahajjatan Kano ta sanya kuɗin kujerar Hajjin 2027 a N7m, tare da tsayar da 25 ga Agusta a matsayin ranar ƙarshe ta yin rajista ga maniyyata.
Yan Najeriya masu fasfo za su samu damar shiga Chad da Jamhuriyar Congo ba tare da biza ba daga 1 ga Janairu, 2027, sakamakon sabbin manufofin ƙasashen biyu.
Babbar Kotun Tarayya da ke Kano ta sanya ranar 21 ga Satumba domin sauraron karar da ke neman hana Bola Tinubu tsayawa takarar shugaban kasa a 2027.
Kamfanin MTN Nigeria da abokan hulɗarta sun ƙaddamar da gasar PachiPanda 2026 ga matasa masu shekaru 18 zuwa 35, inda uku na farko za su raba N10m.
Hukumar NiMet ta yi gargadin yiwuwar ambaliyar bazata a jihohi 13 daga 11 zuwa 20 ga watan Agusta 2026, inda ta bukaci jama’a su dauki matakan kariya.
Gwamnatin Kogi ta sanya N150m kudin tallan yakin neman zaben shugaban kasa na 2027, yayin da ’yan takarar majalisa za su biya tsakanin N5m zuwa N50m.
Deji Adeyanju ya bukaci Amurka, Birtaniya da Canada su kakaba wa Sanata Francis Fadaunsi takunkumi kan zargin barazanar kisa ga mambobin Accord Party a Osun
Dan Etete ya kalubalanci zargin cewa Janar Sani Abacha ya mutu yayin saduwa da wata mata, yana neman hujjoji da takardun da za su tabbatar da labarin.
Ahmad Yusuf
Samu kari