Ahmad Yusuf
10700 articles published since 01 Mar 2021
10700 articles published since 01 Mar 2021
Fadar shugaban kasa ta caccaki Peter Obi da magoya bayansa, ta karyata labarin da ake yadawa vewa Shugaba Bola Tinubu ya haddasa rikici a jam'iyyar ADC.
Ministan yada labarai, Mohammed Idris ya jero mataian da shugaba Bola Tinubu ke ci gaba da dauka domin kare rayukan 'yan Najeriya, ya ce abij ya dame shi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan aka ba shi zabi, ba abin da yake son kwacewa daga Iran kamar danyen man feturin da suke da shi.
Fadar White House ta bayyana cewa har yanzu Shugaba Trump bai yanke shawara kan batun tsagaita wuta ba, ya yi fatali da abubuwan da aka gabatar a yanzu.
Kaar Pakistan na ci gaba da kokarin ganin an cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a yakin Iran, Amurka da Isra'ila, ta gabatar da matakai 2 son samar da zaman lafiya.
Rahotanni daga karamar hukumar Danja ta jihar Katsina, sun nuna cewa mutanen gari sun halaka wani mai shago bayan ya yi ajalin matashi a garin Kokami.
Daga sanar da ficewarsa daga NNPP zuwa ADC, jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso ya jawo wa jam'iyyar hadaka karin farin ji a wurin yan Najeriya.
Rahotanni daga Iran sun nuna cewa Iran ta ware kyauta mai tsoka da garabasa ga duk wanda ya kamo matukan jirgin kasar Amurka da aka kakkabo a kasar.
Tsohon ministan harkokin wajen Iran, Javad Zarif ya bukaci kasarsa ta ayyana samun nasara a yakinta da Amurka da Isra'i'a, ta kuma kafa sharuddan tsagaita wuta.
Ahmad Yusuf
Samu kari