Ahmad Yusuf
11428 articles published since 01 Mar 2021
11428 articles published since 01 Mar 2021
An tabbatar da cutar sake bullar Apollo a Potiskum, Yobe, yayin da mazauna suka koka kan saurin yaɗuwarta. Mahukunta sun ba da shawarwarin kariya.
Daliban Almajirai huɗu sun mutu a Kano bayan zargin cin gurɓataccen abinci, yayin da har yanzu ba a bayyana abin da ya jawo gubar ko irin abincin ba.
ASUU-KASU ta koka kan ficewar malamai sama da 200 daga jami’ar tare da bai wa gwamnati da mahukunta wa’adin makonni biyu su aiwatar da yarjejeniyar 2025.
Kotun Majistare a jihar Kano ta bayar da umarnin tsare Muhammad Najib Rimin Kebe kan zargin kutse da satar takalma a masallacin Kotunan Norman’s Land.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Tarayyar Turai ta ware €2.3m ga Najeriya da wasu ƙasashe uku domin yaƙi da annobar kwalara, inda Najeriya za ta samu €1.5m daga cikin jimillar kudin.
Dan takarar jam'iyyar PRP, Donald Duke, ya buƙaci ‘yan adawar Najeriya su binne son zuciya, su haɗa kai domin kayar da APC a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Hukumar kashe gobara ta tabbatar da mutuwar leborori 4 da dalibar Islamiyya daya sakamakon ruftawar wasu gine-gine biyu a kananan hukumomi 2 a Kano.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon shugaban mulkin soja, Janar Ibrahim Babangida, murnar cika shekaru 85, yana yabawa gudunmawarsa ga Najeriya.
Ahmad Yusuf
Samu kari