
Ahmad Yusuf
9456 articles published since 01 Mar 2021
9456 articles published since 01 Mar 2021
Kungiyar masu sa ido kan harkokin zabe watau Yiaga Africa ta bayyana wuraren da aka gaza dabbaka dokokin INEC yadda ya kamata a zaben cike gurbin makon jiya.
Mahaifin gwamnan jihar Kogi, Alhaji Ahmed Usman Ododo ya riga mu gidan gaskiya yana da shekaru 83 a duniya, gwamnati ta roki Allah Ya sanya shi a Aljannah.
Matasan jam'iyyar APC sun fara kokarin jawo ra'ayin gwamnan jihar Enugu domin ya sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyarsu, sun yi alkawarin mara masa baya a 2027.
Jam'iyyar hadaka watau ADC ta kore fargabar da yan Najeriya ke yi game da tarwatsewar Atiku Abubakar, Peter Obi da Rotimi Amaechi kafin babban zaben 2027.
Jam'iyyar APC reshen jihar Legas ta bayyana cewa yan Najeriya sun yi magana da bababr murya a zabukan cien gurbin da aka kammala a jihohi 13 ranar Asabar.
Fitaccen jarumin nan a Kannywood, Adam A. Zango ya oara yin aure watanni bayan rabuwa da matarsa, ya auri jaruma Maimuna watau Salamatu a shirin Garwashi.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa watau INEC ta bayyana dan takarar NNPP, Ali Lawan Alhassan a matsayin wanda ya lashe zaben Shanono da Bagwai.
Ministan tsaron Najeriya, Badaru Abubakar ya kawo akwatinsa da tazara yar kadan tsakanin APC da PDP a zaben cike gurbin da ya gudana a Garki/Babura.
Rahotanni daga jihar Anambra sun nuna cewa an samu tashin hankali a zaben cike gurbin Sanata Andy Ubah, wanda ya koma ga Allah a watannin da suka shude.
Ahmad Yusuf
Samu kari