Ahmad Yusuf
10700 articles published since 01 Mar 2021
10700 articles published since 01 Mar 2021
Wata kungiyar yan APC ta bayyana cewa duba da dalilai 10 da ta rubuta a wasika, babu bukatar a bar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya shigo jam'iyyar.
Tawagar Amurka da ta Iran sun fara tattaunawa domin duba hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da zaman lafiya da kawo karshen yakin da duka jima suna yi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Sapale a jihar Delta, Hon. Bright Abeke daga wani otal.
Gwamnatin jihar Neja ta tabbatar da cewa an yi nasarar hallaka yan bindiga 100 a kauyuka daban daban a karamar hukumar Shiroro, sai dai an rasa yan banga 14.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Kungiyar kwadaho ta TUC ta bayyana cewa alamu sun nuna farashin litar fetur za ta iya haura N2000 a Najeriya, wanda hakan babbar matsala ce ga talakawa.
Alamu sun nuna cewa Sanusi Turaki Maituta na kara farin jini da karbuwa a wurin mutanen Zamfara, sun fara neman ya sake fitowa takara dom ceto jihar a 2027.
Mazauna yankin karamar hukumar Shiroro a jihar Neja sun ce wadanda suka mutu a harin yan bindiga na ranar Talata sun hada da jami'an tsaro da fararen hula.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa kasarsa ba za ta zuba ido tana kallon Spain tana sukar manufofinta ba, za ta maida martani.
Ahmad Yusuf
Samu kari