Ahmad Yusuf
11428 articles published since 01 Mar 2021
11428 articles published since 01 Mar 2021
Kanada na shirin karɓar ma’aikatan ƙasashen waje 230,000 a 2026. Ga yadda ’yan Najeriya za su iya neman aiki ta TFWP da matakan samun izinin aiki.
Hedikwatar Tsaro ta ce sojoji sun ceto mutane 59 tare da kashe ’yan ta’adda 11 a samamen da suka gudana a faɗin ƙasar tsakanin 14 zuwa 20 ga Agusta, 2026.
Hukumar Shige da Fice ta Najeriya ta kama baƙin haure 55 ’yan kasashen Kamaru da Kongo a Osun bisa zargin shiga jihar ba tare da takardun izini ba.
Aƙalla mutane 24 ne aka kashe a harin ’yan bindiga a Bin-Per, Mangu, inda aka shiga gidaje ana harbin mutane da ke barci tare da lalata gidaje da gonaki.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I Jibrin ya yi alhinim rasuwar fitaccen dan siyasa a jihar Kano, Alhaji Hamza Darma a yau Juma'a.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa burinsa Atiku Abubakar, Peter Obi da sauran yan adawa su gaza samun sukuni har babban zaben 2027 da ke tafe.
CDCFIB ta ce za a kammala daukar ma’aikata zuwa NSCDC, NIS, NCoS da Fire Service cikin makonni hudu, tare da gargadin masu neman aiki kan ’yan damfara.
ADC ta ce Atiku Abubakar bai halarci rattaba hannu kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya ta Ƙasa ba ne domin nuna rashin amincewa da yadda ake magance tashin hankalin zaɓe.
Nigerian Democratic Congress ta bukaci Atiku Abubakar ya janye daga takarar shugaban ƙasa ta 2027 tare da mara wa Peter Obi baya domin ƙarfafa ’yan adawa.
Ahmad Yusuf
Samu kari