Ahmad Yusuf
Author's articles
Gwamna Nasir Idris na jihar Ƙebbi ya shaida tashin tawagar alhazan farko da suka bar Najeriya zuwa Madinah a ƙasar Saudiyya domin gudanar da hajjin bana 2024.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya ziyarci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu domin yi masa bayani kan halin tsaro a jihar Kogi da kuma wasu abubuwa.
Rundunar ƴan sandan Kano ta bayyana cewa a yanzun mutum takwas ne suka riga mu gidan gaskiya sakamakon harin da aka kai masallaci a ƙaramar hukumar Gezawa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Maitama a Abuja ta amince da ba da belin tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele bayan ya musanta laifukan da ake tuhumarsa.
Rundunar ƴan sandan Kano ta bayyana cewa Shafi'u Abubakar ya aikata laifin da ake zarginsa na ƙona masallaci ne saboda nuna fushin kan rabon gadon gidansu.
Kungiyoyin kwadago a Najeriya sun yi fatali da sabon mafi ƙarancin albashin da gwamnatin tarayya ta gabatar da taron kwamitin da aka kafa yau Laraba.
Yayin da rikici ke ƙara ƙamari tsakanin ministan Abuja da Gwamna Siminalayi Fubara, kwamishinan sufuri, Jacobson Nbina, ya yi murabus daga muƙaminsa.
Gwamnatin tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta fara tunanin ɗaukar kuɗin ƴan fansho ta yi amfani da su a ɓangaren ayyukan more rayuwa a faɗin Najeriya.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya amince da naɗin Abubakar Muhammadu Ibn Grema a matsayin sabon sarkin Tikau bayan rasuwar Ibn Grema a makon jiya.
Ahmad Yusuf
Samu kari