Ahmad Yusuf
10121 articles published since 01 Mar 2021
10121 articles published since 01 Mar 2021
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya ce ikirarin da APC ta yi cewa ya ciyo bashin kusan Naira biliyan 100 a asirce karya ce da ba ta da tushe ballantana makama.
Mai alfarmaka sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya buƙaci ɗaukacin mabiya addinin Musulunci su fara duga jinjirim watan Rajab daga ranar Talata.
Dakarun yan sandan babban birnin tarayya Abuja sun yi ram da wani matashi bisa zarginsa na yunkurin kashe abokinsa, an gano mugayen makamai a gidansa.
Hon. Udeh Okoye ya kama aiki a matsayin sabon sakataren jam'iyyar PDP na ƙasa bayan hukuncin kotun ɗaukaka ƙara, wanmdda ta sauke Sanata Samuel Anyanwu.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya dakatar da shugaban hukumar kula da harkokin malamai watau TSC kan vadakalar ɗaukar sababin malaman makaranta 1,000.
Kungiyar APC a Arewa ta Tsakiya ta nuna damuwa kan rigimar siyasar da ke aukuwa a jihar Benuwai, ta bukaci SGF Sanata George Akume ya canza salo.
Gwamna Francis Nwifuru na jihar Ebonyi ya halarci wurin taron rabon kayan tallafi na wani ɗan majalisar tarayya na LP, ya ce babu gaba ko ƙiyayya a siyasa.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da mutuwar mutum 1 yayin da rigima ta sake ɓarkewa a wurin taron sarauta a ƙaramar hukumar Ndukwa ta Gabas a jihar Delta.
Hukumar ƴan snada reshen jihar Adamawa ta ce dakarunta sun bazana cikin daji domin ceto fastovi 2 da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su jiya Lahadi a jihar.
Ahmad Yusuf
Samu kari