Ahmad Yusuf
11429 articles published since 01 Mar 2021
11429 articles published since 01 Mar 2021
Daniel Bwala ya ce dakarun Najeriya sun kama wasu 'yan kasashen waje da ake zargi da hannu wajen haddasa rashin tsaro, amma gwamnati ta boye sunayen kasashensu.
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa gwamnatin Bola Tinubu na kara daukar jami'an tsaro, amfani da fasahar zamani da kuma fadada hadin gwiwa don tabbatar da tsaro
Dakarun Operation Fansan Yamma sun ceto mutum tara da suka tsere daga hannun masu garkuwa, sun kwato dabbobi 56 da aka sace tare da cafke wanda ake zargi.
Gwamnonin jihohin Arewa 19 sun kaddamar da gidauniyar yaki da mtsalar tsaro, wacce za ta maida hankali kan muhimman abubuwa domin dawo da zaman lafiya.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar da ke neman hukumar zabe, INEC ta amince da kwamitin rikon kwarya na PDP karkashin Kabiru Turaki.
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutum uku a kotun tarayya kan zargin hannu a sace dalibai da malamai a Oriire, Oyo, tare da tuhumarsu da laifukan ta'addanci.
Jigon ADC a Katsina, Dr Mustapha Inuwa, ya ce gwamnonin APC uku sun ziyarce shi ne domin neman auren diyarsa a madadin Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima.
Iyalan Mary Habila sun bukaci Sufeto Janar na 'Yan Sanda ya sa a ba su gawar diyarsu domin jana'iza, sun ki amincewa da gwajin gawa saboda dalilan addini da al'ada.
Rundunar 'yan sandan Katsina ta kama wani da ake zargi da kai wa 'yan bindiga miyagun kwayoyi a Funtua, inda ta kwato kwayoyin D5 guda 500 yayin samame.
Ahmad Yusuf
Samu kari