Ahmad Yusuf
10116 articles published since 01 Mar 2021
10116 articles published since 01 Mar 2021
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun shiga kauyen Kuki da tsakar rana ido na ganin ido, ana zargin sun halaka wata ƙaramar yarinya yar kimanin shekara 7 a Kaduna.
Shugaban kungiyar kwadago TUC na ƙasa, Festus Osifo ya bayyana cewa sun fara fafutukar yadda za a dawo da yin ƙarin albashi kowace shekara maimakon 5.
Hadimin shugaban ƙasa, Daniel Bwala ya ce an fara yi wa shugaba Bola Tinubu barazana da zagon ƙasa kan kudirin haraji da ke gaban majalisar dokoki.
Yayin da ake murnar shiga sabuwar shekara a faɗin duniya, wani mawaki a jihar Delta ya sanar da cewa zai auri mata 3 a ranar Lahadi, 19 ga watan Janairu.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi mutanen Kano da ke zaune a ciki da wajen ƙasar nan murnar dhiga sabuwar shekara tare da fatan samun saukin rayuwa.
Kungiyar kwaɗago ta kasa watau NLC ta sake nanata kiranta ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu kan kudirin sauya fasalin hataji, ta buƙaci a janye shi daga Majalisa.
Gwamna Abba Kabir Yusufna jihar Kano ta karawa shugaban ma'aikatan gwamnati, manyan sakatarori da wasu ma'aikata wa'adin shekara biyu a bakin aiki.
Wani ibtila'in gobara ƴa afkawa caji ofis na ƴan sanda a jihar Legas, lamarin ya fara ne daga wata tanka da ke sauke man dizel a wani otal da ke kusa da ofishin.
Shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce shugaba Tinubu na da kwarin guiwar cewa za a samu sauƙi nan gaba kamar dai yadda su Sardauna suka yi.
Ahmad Yusuf
Samu kari