Ahmad Yusuf
11028 articles published since 01 Mar 2021
11028 articles published since 01 Mar 2021
Mataimakin shugaban Majalisar tsaron Rasha ya bayyana cewa ƙasashe da dama sun nuna a shirye suke su bai wa Iran makaman nukiliya bayan harin Amurka.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da cewa wani mutumi ya hau katon allon sanarwa a daidai gadar Lado, ya ce ba zai sauko ba sai wasu mutane sun je wurin.
Harin Iran ta katae wutar lantarki a sassa daban-daban na Isra'ila, rahoto ya nuna akalla yahudawa 8,000 sun faɗa dubu, ana ci gaɓa da kokarin gyara lamarin.
Rundunar ƴan sanda ta bayyana cewa abin fashewa na UXO ne ya tarwatse a cikin kayan ƴan gwangwan a Kano, ba bam ba ne kamar yadda mutane ke yaɗawa.
Rundunar sojin Isra'ia ta tabbatar da cewa Iran ta sakw harbo makamai masu linzami zuwa ƙasarta, an tabbatar da cewa mutane 11 na kwance suna karɓar magani.
Rahotanni daga unguwar Gwammaja da ke birnin Kano sun nuna cewa almajirai 2 yan asalin Katsina sun mutu sakamakon shan wani sindari a shayi, wasu na asibiti.
Dakarun rundunar sojin Isra'ila sun yi ikirarin kakkaɓo jirage marasa matuƙa da ke ɗauke da bam waɗanda Iran ta yi nufin farmar kasar jiya da daddare.
Shugaban Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana cewa shugaban Iran ya kira shi a waya, kuma sun tattauna kan muhimman batutuwa da suka shafi shirin nukiliya.
Kasashen Iran da Isra'ila sun ci gaba da musayar wuta tun da sanyin safiyar Asabar, sun harbawa juna makamai masu linzami yayin da rikici ya shiga kwana na 8.
Ahmad Yusuf
Samu kari