Ahmad Yusuf
11028 articles published since 01 Mar 2021
11028 articles published since 01 Mar 2021
Hukumar zabe ta ƙasa mai zama kanta watau INEC ta ce zuwa yanzu ta karɓi buƙatun yi jam'iyyu rijista akalla 110, ta ce za ta fitar da sunayensu gaba ɗaya.
Rahotanni sun nuna cewa Isra'ila za ta fuskanci matsin tattalin arzikin da ba ta taɓa gani ba sakamakon yakin da ta yi da Iran, hatta kuɗin kasar sun rage daraja.]
Mukaddashin shugaban PDP na ƙasa, Ambasada Umar Iliya Damagum ya sanar da cewa shugabannin jam'iyyar sun amince a dawo da Samuel Anyanwu kan kujerarsa.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa sun samu nasarar kawar da barazanar da ta sa suka shiga yaki da Iran, ya ce burinsu ya cika.
Majalisar Wakilan Amurka ya yi watsi da kudirin da aka nemi sauke shugaban Amurka, Donald Trump kan harin da ya kai ƙasar Iran a lokacin yaƙinta da Isra'ila.
Shugabanni da masu faɗa a ji na jam'iyyar PDP sun kai ziyara hedikwatar hukumar zabe ta kasa watau INEC, sun tattaunawa jami'an zaɓe kan muhimmin batu.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC ta bayyana cewa ta samu takardun neman rijistar jam'iyyun siyasa amma babu ɗaya da ta cika sharudda.
Yan Majalisar Tarayya 2 daga jihohin Enugu da Kuros Riba sun sanar da ficewa daga jam'iyyun PDP da LP zuwa APC, sun ce ba za su iya jure rigingimun cikin gida ba.
Sarkin Qatar ya amsa kiran wayar tarho daga shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian kuma sun yi magana kan harin da aka kai sansanin sojin Amurka na Al Udeid.
Ahmad Yusuf
Samu kari