Ahmad Yusuf
11028 articles published since 01 Mar 2021
11028 articles published since 01 Mar 2021
Bisa tanadin kundin tsarin mulkin APC, mataimakin shugaban APC na ƙasa mai kula da shiyyar Arewa, Alhaji Bukar Dalori, shi ne zai maye gurbin Abdullahi Ganduje.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar NNPP, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya buɗe sabon ofishin NNPP na Abuja ana tsaka da batun murabus din Ganduje.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu na tsaka mai wuya da wata kotu ta ki yarda ta ɗage zaman sauraron shari'ar da ake tuhumarsa da karɓar na goro.
Hukumar Hajji ta Najeriya watau NAHCON ta bayyana cewa cunkoson jiragem sama a filayem jirgin Saudiyya sun kawo tsaiko a aikin jigilar alhazai zuwa gida.
Wadanda suka tsira daga yaƙin duniya na II da wasu shugabanni a Japan sun nuna damuwa da kalaman da shugaban Amurka, Donald Trump ya yi kan harin Iran.
Alamu na nuna cewa jamhuriyar Musulunci ta Iran ta shammaci Amurka, ta kwashe duka na'urori da sindarin kera nukiliya tun kafin ta kai mata hari a cibiyoyi 3.
Rundunar sojin saman Najeriya ta tabbatar da kai farmaki kan wasu gungun ƴan bindiga a jihar Neja tare da kashe da dama daga cikinsu tsakanin 24 zuwa 26 ga Yuni.
Lauyan Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya roki kotu ta sake sanya lokacin gurfanar da shi duba da halin da ƙasar ke ciki bayan tsallake rikicinta da Iran.
Mamba a Majalisar Wakilan Tarayya, Hon. Chimaobi Atu ya sanarda sauya sheka daga LP zuwa APC mai mulki, ya ce ba zai iya zama a jam'iyya mai cike da rikici ba.
Ahmad Yusuf
Samu kari