Ahmad Yusuf
11429 articles published since 01 Mar 2021
11429 articles published since 01 Mar 2021
Rahotanni sun ce barkewar cutar kwalara ta kashe akalla yan bindiga shida, ciki har da mataimakin Muhammadu Gwaska, a maboyarsu da ke karamar hukumar Anka a Zamfara.
Jam'iyyar ADC ta ce Shugaba Bola Tinubu bai cancanci tsayawa takarar shugaban kasa a 2027 ba, tana mai zargin ya gabatar da takardun bogi ga INEC.
Kwamitin Shugaban Kasa kan Dokar Tsarin Aikin 'Yan Sanda ya sanar da cewa zai mika kudirin dokar ga Shugaba Bola Tinubu ranar 3 ga watan Satumba, 2026.
Yan bindiga sun kashe mutum 1 tare da sace mutane 31 a kauyen Shuwaki da ke karamar hukumar Bakori a Katsina, lamarin da ya kara tayar da hankalin mazauna yankin.
Kungiyar ArDA ta bukaci Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada tsohon Ministan Ilimi, Adamu Adamu, domin maye gurbin Yusuf Maitama Tuggar a Majalisar ministoci.
Gwamnatin Tarayya ta ce ta fara sake fasalin wutar lantarki bayan rahotanni sun nuna cewa an kashe sama da N10trn ba tare da cimma sakamakon da ake bukata ba.
Hukumar Hisbah ta Kano ta kama TikToker Namadina Tudunwada kan zargin karfafa zina bayan ya kwatanta kudin aure da na zina a wani bidiyo da ya wallafa.
G-Fresh Al-Amin ya caccaki Adam Zango kan bayyana cewa rashin dacewar genotype ne ya sa ya rabu da Maimuna Pretty, yana mai cewa bai kamata ya wallafa hakan ba.
Majalisar Koli ta Shari'ar Musulunci a Najeriya ta bukaci gwamnati da Majalisar Tarayya su gudanar da cikakkiyar tuntuba kan kafa 'yan sandan jihohi.
Ahmad Yusuf
Samu kari